• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Za A Rufe Gidajen Burodi Saboda Tsadar Fulawa;- A Dalilin Zanga-Zanga A Wata Jihar

aksam by aksam
August 9, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home KASUWANCI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Kungiyar masu gidajen burodi ta kasa reshen jihar Kano ta koka kan yadda ta samu karin Naira dubu 20 a duk buhu daya na fulawa a kasuwar Singa.

RelatedPosts

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

Shugaban kungiyar a Kano, Jibrin Abubakar Hamza, ya ce kafin fara zanga-zanga, suna sayen buhun fulawa daya a kan Naira dubu 65. Amma daga shekaran jiya zuwa yau, Alhamis, da aka bude kasuwar Singa, farashinta ya yi tashin gwauran zabi inda ya kai dubu 85 a duk buhu daya.

Abubakar ya ce sun tuntubi kamfanin fulawa inda aka tabbatar masu da cewa buhun fulawa yana nan kan Naira dubu 60 da 450.

Jibrin Abubakar, ya ce tsadar ta sa su yanke shawarar rufe gidajen burodi a fadin Kano da zarar fulawa mai sauki da suke da ita ta kare.

Kungiyar masu gidajen burodi ta bukaci mahukunta su shiga cikin lamarin domin al’umma su samu saukin rayuwa.

Aksam Media, ta ruwaito cewa ko a ranar Laraba, shugaban kasuwar Singa, Musa Ibrahim Na Banki, ya ce ba za su lamunci yan kasuwa marasa tsoron Allah su zuba ido suna cin karensu babu babbaka ba game da tashin farashin kayayyaki a kasuwa, inda ya ci alwashin cewa za su taka masu burki.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Daliban Da Suka Kai Jami’ar Al-Qalam Kara, Akan Su Hanasu Sakamakon Kammala Digirinsu ;- Sun Yi Nasara Kotu

Next Post

Shaharren Dan Wasan Kwallon Kafa, Na Kasa Portugal Pepe Ya Sanar Da Ritayar Shi Daga Wasan Kwallon Kafa.

aksam

aksam

RelatedPosts

Yadda Mazauna Unguwar Gayawa Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano Suka Gudanar Da Zanga-zanga Akan Rashin Kyawun Hanyayinsu
KASUWANCI

GA SAKON JAJENTAWA SAKAMAKON IFTILA’IL GOBARA

by aksam
February 16, 2026
Mai Yankan Farce  Da Yake  Samun Dubu Dari Uku  Duk Wata A Garin Abuja
KASUWANCI

Mai Yankan Farce Da Yake Samun Dubu Dari Uku Duk Wata A Garin Abuja

by aksam
January 18, 2026
Kimanin Dalibai 1000 Ne Shugaban Majalisar Dokokin Jihar Kaduna Rt. Hon Yusuf Dahiru Liman Ya Biyawa Kudin Jarrabawar NECO
KASUWANCI

Kasar Saudiyya Ta Hana Sheikh Gummi Shiga Ƙasar Domin Aikin Hajji 

by aksam
May 26, 2025
Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe
KASUWANCI

Inna LillaHi Wa Inna IlaiHi Raji’un Allah Ya Jikan Haruna Dauda Biu Wakilin Muryar Amurka Na Jihohin Borno Da Yobe

by aksam
May 18, 2025

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda kotu ta yanke hukuncin shekaru 8654 ga wani Danjarida

Yadda kotu ta yanke hukuncin shekaru 8654 ga wani Danjarida

July 6, 2025
Yadda Kasar Jamus ta sassauta dokar zama dan kasa ga baki

Yadda Kasar Jamus ta sassauta dokar zama dan kasa ga baki

January 21, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media