• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnatin Jihar Kano Ta Sassauta Dokar Hana Fita Daga;-

aksam by aksam
August 3, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Hassan Umar Gwammaja

Gwamnatin jihar Kano ta sassauta dokar hana fita daga ƙarfe 08:00 na safe a fito a gudanar da harkokin yau da kullum zuwa ƙarfe 02:00 na rana.

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

Kwamishinan yaɗa labarai na jihar Kano Baba Halilu Ɗan Tiye, ne ya bayyana hakan ta cikin wani saƙon murya da aka aikowa Aksam Media Kano, a daren Asabar 03 ga watan Yulin 2024, ya ce an sassauta dokar ne domin al’umma su fito su gudanar da harkokin su na yau da kullum, bisa damuwar da aka shiga.

Ya ci gaba da cewa, yanzu mutane suna da damar da zasu fito su gudanar da al’amuran su kamar yadda aka saba a baya, yana mai cewa gwamnan Kano Injiniya Abba Kabir Yusuf, ya damu matuƙar gaske kan yadda al’ummar jihar suka samu kan su a ciki.

Majiyar Aksam Media Kano, ta rawaito cewa, hakan na zuwa ne bayan da wasu matasa suka shirya gudanar da zanga-zangar lumana akan tsadar rayuwar da aka samu kai a ciki, domin sanar da gwamnatin tarayya halin da suke ciki dan ɗaukar mataki.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Bayan harbe gomman Yan zanga-zanga, NLC tayi martani ga rundunar Yansanda

Next Post

Fassarar kalaman shugaban kasa

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
TSARO

Jami’an EFCC Sun Cafke Jami’in Tsaro Kan Zargin Safarar Zinaren Naira Biliyan 4.4 A Kano

by aksam
June 13, 2026
Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka
TSARO

Rasha Na Kara Amfani da Aljeriya a Matsayin Cibiyar Ayyukan Sojinta a Afirka

by Khadija Maitaya
June 6, 2026
Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano
TSARO

Hukumar Civil Defense Ta Kori Ma’aikatan Ta Na Sa-Kai Su Biyar A Jihar Kano

by aksam
June 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda kwamarad MB Muhammad yayi tagomashi ga wanda ya Yi garkuwa da shi Bayan sun haɗu a masallaci

Yadda kwamarad MB Muhammad yayi tagomashi ga wanda ya Yi garkuwa da shi Bayan sun haɗu a masallaci

April 28, 2025
Sanannen Attajiri A Najeriya  Alhaji Aminu Alhassan Dantata, Ya Rasu Yana Da Shekaru 94 A Duniya

Sanannen Attajiri A Najeriya Alhaji Aminu Alhassan Dantata, Ya Rasu Yana Da Shekaru 94 A Duniya

June 28, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media