• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Bayan harbe gomman Yan zanga-zanga, NLC tayi martani ga rundunar Yansanda

aksam by aksam
August 3, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

NLC ta bukaci ‘yan sanda su karkata bindigoginsu zuwa kan ‘yan ta’adda, maimakon masu zanga zanga

Kungiyar kwadago a Najeriya ta bukaci ‘yan sanda da su karkata bindigogin su zuwa kan ‘yan ta’adda maimakon masu zanga zangar lumana.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Shugaban kungiyar Joe Ajaero ne ya bayyana haka, yayin da yake kira ga shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya kawo karshen wadannan matsaloli da suka addabi jama’a da kuma biyan bukatun masu zanga zangar.

Ajaero yace hanya guda ta warware wannan matsalar ta zanga zanga itace ta hanyar tattaunawa da shugabannin ta, maimakon barazanar da ‘yan sanda da kuma sojoji ke yi.

Shugaban yace sakamakon samun shaidun dake nuna cewar mutane sama da 40 sun mutu, ya zama wajibi su tuhumi yadda jami’an tsaron ke gudanar da ayyukan su.

Premium Times ta ruwaito Ajaero yace da ‘yan sanda sun yi amfani da irin wannan karfin da ake bukata wajen kai hari a kan ‘yan bindiga da kuwa an shawo kan matsalar tsaron da ake fuskanta. Shugaban ya bayyana damuwar kungiyar su dangane da asarar rayuka da kuma dukiyoyin da aka samu.

Premium Time

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Shugaban Bola Ahmad Tinubu Zai Yi Wa ‘Yan ƙasa Jawabi Gobe

Next Post

Gwamnatin Jihar Kano Ta Sassauta Dokar Hana Fita Daga;-

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

The Evolution of Online Slots: Navigating Payout Opportunities in a Dynamic Industry

April 23, 2025
Majalisar wakilai ta soki salon yaki da ta’addanci da ake bi a Najeriya

Yan Bindiga Sun yi garkuwa da mahaifiya fiye da 20 jihar kudu maso yamma

July 1, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media