• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Rikicin masarauta: kotu ta ci tarar gwamnatin kano bisa take hakkokin Aminu Ado

aksam by aksam
June 14, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Babbar kotun tarayya da ke zama a Kano ta umurci gwamnatin jihar ta biya sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero diyyar Naira miliyan 10 saboda tauye masa hakki.

Wannan na zuwa ne bayan da mai shari’a Liman Mohammed ya bayyana cewa Alhaji Aminu Ado Bayero na da hurumin a saurari kararsa bayan ƙarar da ɗaya daga cikin masu naɗa sarki, Aminu Baba Dan Agundi ya shigar game da rikicin na masarautar Kano.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Alƙalin kotun, mai shari’a S. A. Amobeda ya ce matakin da jihar da jami’an tsaro suka ɗauka ya take hakkin walwala na Aminu Ado.

Lauyan mai kare sarkin Kanon na 15, Mamman Lawan Yusufari, ya ce umarnin da gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya bayar na kama Aminu Ado Bayero ba tare da madogara a shari’a ba, cin zarafinsa ne da take masa haƙƙi.

Mai shari’a Amobeda ya yanke hukuncin cewa umurnin da gwamnan ya bayar barazana ce kai tsaye ga ƴancin sarkin, kamar yadda yake a sashe na 35 (1) na kundin tsarin mulkin Najeriya.

Kotun ta kuma tabbatar da cewa, tsarewar da aka yi wa Aminu Ado Bayero a gida ya saɓa wa hakkinsa na walwala, kamar yadda yake a sashe na 41(1) na kundin tsarin mulkin Najeriya.

Hukuncin da kotun ta yanke ya haɗa da hana waɗanda ake ƙara ci gaba da tsare Aminu Ado ko musguna masa.

Gwanatin Kano ta samar da dokar masarautar Kano ta 2024, tare da soke dokar masarautun Kano ta 2019, inda a dalilin haka aka sauke Aminu Ado daga kan mulki, sai dai ana ci gaba da shari’a a kotu kan lamarin.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Al’ummar Garin Kunture Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano, Sun Shiga Cikin Mawuyacin Hali; Sakamakon Wani Kamfin Karfe Ya Tushemusu Hanyoyin Magudanan Ruwa

Next Post

Allah Ya Yi Wa; Hassan Auwalu Sani Gambo Rasuwa, Za A Yi Jana’izarsa A Yau Asabar Da Misalin 8: Na Safe1 A Unguwar Gwammaja

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda hutun Salla ya zama abin kamfen a wata kasa

Yadda hutun Salla ya zama abin kamfen a wata kasa

January 2, 2024
Rundunar Yan Sandan Nijeriya ta Gaskata sace Gomman Kiristoci a Jihar Kaduna

Rundunar Yan Sandan Nijeriya ta Gaskata sace Gomman Kiristoci a Jihar Kaduna

January 21, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media