• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Rikicin masarauta: kotu ta ci tarar gwamnatin kano bisa take hakkokin Aminu Ado

aksam by aksam
June 14, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Babbar kotun tarayya da ke zama a Kano ta umurci gwamnatin jihar ta biya sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado Bayero diyyar Naira miliyan 10 saboda tauye masa hakki.

Wannan na zuwa ne bayan da mai shari’a Liman Mohammed ya bayyana cewa Alhaji Aminu Ado Bayero na da hurumin a saurari kararsa bayan ƙarar da ɗaya daga cikin masu naɗa sarki, Aminu Baba Dan Agundi ya shigar game da rikicin na masarautar Kano.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Alƙalin kotun, mai shari’a S. A. Amobeda ya ce matakin da jihar da jami’an tsaro suka ɗauka ya take hakkin walwala na Aminu Ado.

Lauyan mai kare sarkin Kanon na 15, Mamman Lawan Yusufari, ya ce umarnin da gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya bayar na kama Aminu Ado Bayero ba tare da madogara a shari’a ba, cin zarafinsa ne da take masa haƙƙi.

Mai shari’a Amobeda ya yanke hukuncin cewa umurnin da gwamnan ya bayar barazana ce kai tsaye ga ƴancin sarkin, kamar yadda yake a sashe na 35 (1) na kundin tsarin mulkin Najeriya.

Kotun ta kuma tabbatar da cewa, tsarewar da aka yi wa Aminu Ado Bayero a gida ya saɓa wa hakkinsa na walwala, kamar yadda yake a sashe na 41(1) na kundin tsarin mulkin Najeriya.

Hukuncin da kotun ta yanke ya haɗa da hana waɗanda ake ƙara ci gaba da tsare Aminu Ado ko musguna masa.

Gwanatin Kano ta samar da dokar masarautar Kano ta 2024, tare da soke dokar masarautun Kano ta 2019, inda a dalilin haka aka sauke Aminu Ado daga kan mulki, sai dai ana ci gaba da shari’a a kotu kan lamarin.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Al’ummar Garin Kunture Dake Karamar Hukumar Ungogo A Jihar Kano, Sun Shiga Cikin Mawuyacin Hali; Sakamakon Wani Kamfin Karfe Ya Tushemusu Hanyoyin Magudanan Ruwa

Next Post

Allah Ya Yi Wa; Hassan Auwalu Sani Gambo Rasuwa, Za A Yi Jana’izarsa A Yau Asabar Da Misalin 8: Na Safe1 A Unguwar Gwammaja

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Fiye Da Mutune 4000 Ke Karbar Maganin Cutar Mai Karya Garkuwar Jiki Kyauta  A Asibitocin Jihar  Kano

Fiye Da Mutune 4000 Ke Karbar Maganin Cutar Mai Karya Garkuwar Jiki Kyauta A Asibitocin Jihar Kano

December 2, 2023

Strategie e Innovazioni nel Mondo delle Slot Machine: Un Approccio Efficace

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media