• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Yansintiri suka yi arangama da yanbindiga

aksam by aksam
April 20, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Wani rikici da ya auku tsakanin ‘yan bindiga da ‘yan banga a garin Gada na jihar Sakkwato ya yi sanadin mutuwar kimanin mutane shida, ciki har da wasu kwamandandojin ‘yan banga biyu.

Lamari ya afku ne yayin da matsalar hare-haren ‘yan bindigan ke ci gaba da addabar jama’ar yankin na Gada.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Wani mazaunin garin ya bayyanawa BBC cewar: ”Ranar Alhamis da ‘yan bindigar suka kaiwa wani kwamandan ‘yan banga farmaki inda suka kashe shi nan take, ranar Juma’a kuma suka tare wani kwamandan a hanya tare da ‘kaninsa suka kashe shi bayan sun sassara ‘dan’uwansa da adda.

Duk da ya ke ‘kura ta lafa mutumin mazaunin garin na Gada ya bayyana cewar, sun jima suna fama da hare-haraen ‘yan bindida. ” Tsawon shekaru uku, idan maraice ya yi sai magidanta su fita wajen gari ‘dauke da fitilu da makamai suna gadi ya yinda a wasu garuruwan da maraice ta yi wasu ko sallar Isha’i ba sa iya samun yi zasu fita wajen gari kuma ba zasu dawo ba sai da asuba, idan ka ga an bar mutum cikin gari, to tsoho ne amma duk wani mai jin ‘karfi ko mace ko namiji ko yara zasu tsere daji su ‘buya su kwanta ba zasu koma gida ba sai da asuba. A wasu yankunan ko noma ba a yi isan gonaki sun yi nisa da gari saboda ko da ‘yan bindigar basu ‘dauke mutum to suna yi masa duka”.

Wani magidanci a garin na Gada ya ce ‘yan bindiga sun kore musu dabbobi, sun kuma kashe mutane da dama tare da sace wasu da ba a san adadinsu ba, a wasu lokutan idan suka sace mutum sai iyalai da dangi sun bi garuruwa neman taimakon kudi don a samu su sako shi.

Babban abinda ya ke ciwa la’ummar yankin tuwa a ‘kwarya shi ne yadda ‘yan bindigar suke kwashe mata su kai su daji suna cin zarafinsu, ko kuma su sace mai jego su bar jariri al’amarin da ya sa magidanta da dama sun tsere sun bar iyalinsu a halin ni ‘ya su.

ASP Ahmed Rufa’i shi ne kakakin ‘yan sanda a jihar sokoto ya bayyana cewar: Wasu mutane da ake zargin ‘yan bindiga ne ko ‘yan banga sun kutsa wata kasuwa a garin Gada inda suka kama wasu mutane kusan shida wa’danda daga baya aga gano gawarwakinsu a gefen kasuwar, al’ummar garu sun sanar da ‘yan sanda kuma ‘yan Sanda sun je kan gawarwakin wadanda aka tabbatar da mutuwarsu. Har yanzu jami’an tsaro na ci gaba da bincike tare da ‘daukar matakan shawo matsalar a jihar ta Sokoto.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Burkina Faso ta kori wasu jami’an Diflomasiyyar Faransa

Next Post

Karancin Mai Yasa Samu Layukan Ababen Hawa A Gidajen Mai

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Tirkashi, Bankin Duniya ya zayyana taannatin gwamnatin Najeriya mai ci da wadda ta shude

May 11, 2024
Kalli yadda Shugaba Tinibu ya ciyo bashin 3.3b ya amince zai biya kusan ninki hudu

Kalli yadda Shugaba Tinibu ya ciyo bashin 3.3b ya amince zai biya kusan ninki hudu

January 26, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media