• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kalli barazanar da Amurka ta yiwa kasar Niger akan alakarta da Rasha da Iran

aksam by aksam
March 19, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hedkwatar Tsaron Amurka ta Pentagon ta sanar da cewa tawagar Amurka ta je Yamai a makon jiya ne domin nuna damuwarta dangane da alaƙar da ke tsakanin Nijar da Rasha da Iran, ko da yake daga bisani Nijar ɗin ta yanke ƙawancen soji da ke tsakaninta da Amurka mai soji kusan dubu a ƙasar.

Pentagon ta ce a halin yanzu tana nazari kan batun mafita dangane da wannan lamarin.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

A sanarwar da sojojin na Nijar suka fitar a ranar Asabar, sun ce sun yanke duk wata hulɗa da ta danganci haɗin-kai ta fannin soji da ƙasar Amurka “nan-take”.

Mai magana da yawun Pentagon Sabrina Singh ta ce “Tawagar Amurka ta je can ne domin nuna damuwa kan wasu lamura… Mun damu kan hanyar da Nijar ta ɗauka.”

Yauƙaƙa dangantaka da Rasha

Tun bayan kifar da gwamnatin Shugaba Mohamed Bazoum da sojoji aka yi a watan Yulin 2023, sojojin na Nijar suka ɗauki matakin fatattakar sojojin Faransa da na wasu ƙasashen Turai daga ƙasar tare da sanar da ficewarsu daga ECOWAS.

Kamar sauran sojojin da ke mulki a Mali da Burkina Faso, ita ma ƙasar ta ƙara yauƙaƙa dangantakarta da Rasha.

Wasu manyan jami’an gwamnatin Rasha daga ciki har da Yunus-bek Yevkurov, wanda shi ne mataimakin ministan tsaron Rasha sun kai ziyara Nijar inda suka haɗu da sojojin da ke mulkar ƙasar.

Firaiministan gwamnatin ta Nijar Ali Mahamane Lamine Zeine ya kai ziyara Iran a watan Janairu.

‘Zargi maras tushe’

A sanarwar da suka fitar a ranar Asabar, sojojin na Nijar sun yi watsi da zargin da Amurka ta yi kan cewa Nijar ɗin “ta saka hannu kan yarjejeniya ta sirri da Iran game da ma’adinin Uranium.”

Sai dai Singh ba ta yi wani ƙarin haske ba dangane da batun zargin alaƙar Nijar ɗin da Iran.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Jerin jami’o’i 20 mafiya inganci a Afrika

Next Post

Rundunar sojin ta fitar da jerin hotunan jami’anta da aka yi wa kisan gilla

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Tsananin rayuwa ta sa wata baiwar Allah ciyar da yayan ta da dusar kaji

Tsananin rayuwa ta sa wata baiwar Allah ciyar da yayan ta da dusar kaji

August 15, 2024
Yadda aka Gano Ramin Karkashin Kasa da Masu Garkuwa Suke tara mutane

Rundunar ‘Yansandar Jihar Kano Ta Shirya Tsaf Ta Fuskar Samar Da Tsaro Domin Ziyarar Aiki Da Uwargidan Shugaban Kasa, Oluremi Tinubu Zata Kawo Jihar A Ranar 12 Ga Watannan:- CP Gumel

February 10, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media