• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Bayan kin shiga zanga-zangar lumana, TUC ta fadi haya 1 tak da Tinubu zai bi ya magance tsadar rayuwa

aksam by aksam
February 27, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ƙungiyar kwadago ta Trade Union Congress of Nigeria (TUC) ta bai wa gwamnatin tarayya shawarar hanyar da zata magance ƙarancin abinci cikin mako biyu.

Kamar yadda Punch ta tattaro, TUC ta buƙaci gwamnatin tarayya ta fara shigo da kayayyakin abinci domin rage

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Shugaban kungiyar ta TUC, Festus Osifo ne ya bayyana hakan a taron manema labarai kan matsin tattalin arzikin da kasar nan ke ciki a birnin tarayya Abuja.

A cewarsa, ‘yan Najeriya ba su taba shiga irin wannan wahalhalun na tsadar rayuwa ba ko a lokacin mulkin soja.

Ya ƙara da cewa waɗannan matsalolin sun samo asali ne daga rashin maida hankalin gwamnati wajen samar da kaya a cikin gida da kuma ba su fifiko.

Shugaban TUC ya ce: “Ƴan Najeriya na buƙatar su ji su a ƙoshe ta yadda zasu iya fahimtar kyaun tsarukan da gwamnati ta ɓullo da su. Ya kamata a sassauta kokarim wadatar abinci a cikin gida.

Ya kamata gwamnatoci na kowane mataki su gaggauta zuwa su siyo isassun kayan abinci daga sassa daban-daban na duniya tare da raba wa ga ƴan Najeriya marasa galihu.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Rundunar yan sand ta fadi shirin da tayi akan Zanga-zangar NLC ta 27- 28 ga wata

Next Post

Naira ta cigaba da samun tagomashi a kasuwar canji

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yau Masu Ajiya A Bankunan Najeriya Za Su Fara Biyan Sabon Farashin Kudin Turo Sako (SMS)

Yau Masu Ajiya A Bankunan Najeriya Za Su Fara Biyan Sabon Farashin Kudin Turo Sako (SMS)

May 1, 2025
Labaran yamma tareda khadija Muhammad maitaya

Labaran yamma tareda khadija Muhammad maitaya

November 6, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media