• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Naira ta cigaba da samun tagomashi a kasuwar canji

aksam by aksam
February 27, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A farkon makon nan ne aka sami labarin cewa Naira ta cigaba da tashi a kasuwar canji, idan aka kwatanta ta da farashinta da Dalar Amurka.

A Rahoto jaridar The Cable ya bayyana cewa Naira ta dawo N1, 650 a kan kowace Dala a kasuwar bayan-fage da aka fi sani da kasuwar canji.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Naira ta tashi da fiye da 6% a ‘yan kwanakin nan, ma’ana Dalar Amurka ta rasa sama da N100 daga karshen makon jiya zuwa yau.

Idan za a tuna, a ranar Juma’ar da ta gabata, an saida kowace Dalar Amurka kan N1, 770 bayan farashin ya sauka a tsakiyar wata.

‘Yan kasuwar canji da ke Legas sun yi wa Dala farashi a kan N1, 650 idan mutum zai saida, masu saye kuwa suna biyan N1, 600.

A halin yanzu, ribar N50 ‘yan canji suke samu a kan kowace Dalar kasar Amurka a Legas bayan wani mugun tashi da Dala tayi.

Masu sana’ar saida kudin ketare sun tabbatar da farashin yana sauka, amma suna tsoron zai iya tashi idan dai Dala tayi wahala.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Bayan kin shiga zanga-zangar lumana, TUC ta fadi haya 1 tak da Tinubu zai bi ya magance tsadar rayuwa

Next Post

Shugaba Tinubu ya amince da rushe maaikatu da cibiyoyin gwamnatin tarayya fiye da 100

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kungiyar Direbobi ta Jihar Kano reshen kofar Wambai ta aika muhimmin sako ga Gwamnatin Kano

Kungiyar Direbobi ta Jihar Kano reshen kofar Wambai ta aika muhimmin sako ga Gwamnatin Kano

August 30, 2025
An Yabawa ‘Yan Kasuwar, Mahukunta da Al’umar Garin Nkawkaw Dake Kasar Ghana, Bisa Namijin Kokarin Da Suka Yi Na Siyan Filin Makabarta, Domin Musulmai Yakin

An Yabawa ‘Yan Kasuwar, Mahukunta da Al’umar Garin Nkawkaw Dake Kasar Ghana, Bisa Namijin Kokarin Da Suka Yi Na Siyan Filin Makabarta, Domin Musulmai Yakin

April 5, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media