• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Takaitattun labarai tare da B. Imam

aksam by aksam
February 20, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kamfanin AEDC ya yi barazanar yanke wa fadar shugaban kasa wutar lantarki kan kuɗin wuta sama da naira biliyan 47 da yake bin su.

Ministan yaɗa labarai Mohammed Idris ya yi watsi da kiraye-kirayen da ake na shugaba Tinubu ya yi murabus inda ya ce yunƙuri ne na karkatar da hankalin mutane.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

‘Yan bindiga sun yi garkuwa da wata gawa tare da masu rakiyarta lokacin da aka yi jigilarta daga Legas zuwa Nsukka domin binne ta sun nemi miliyan 50 kudin fansa.

EFCC ta cafke wasu masu hakar ma’adanai a Ogun bayan bayanan sirri kan irin harkar da suke yi ta yi wa arzikin kasa zagon kasa.

Tsohon gwamnan jihar Kwara, Abdulfatah Ahmed, ya kai kansa gaban jami’an EFCC.

‘Yan kasuwar magunguna ta Sabon Gari dake Kano sunyi zanga zangar lumana akan yunkurin tashin su zuwa Kasuwar Dangwauro.

Rahotanni daga ƙaramar hukumar Shiroro a jihar Neja na cewa wasu ‘yan bindiga sun kashe sama da mutum 12 tare da ƙona kimanin gidaje 30.

Dubban mutane sun hau kan titunan birnin Ibadan na jihar Oyo domin nuna fushinsu kan tsadar rayuwa.

Babban Kwandan Hisbah ta Jihar Kano, Sheikh Daurawa, yaje ofis inda yake kuma duba yadda al’amuran hukumar ke gudana hakan na zuwa ne bayan jita-jita da ta karade kafafen sada zumunta cewa ya ajiye aikinsa.

Gwamnatin Jihar Kaduna ta tabbatar da kisan mutum 12 a Kajuru.

Hukumar NAFDAC ta rufe wasu kamfanonin haɗa giya a Jihar Filato saboda gaza bin ƙa’idojin sarrafa giyar da kuma haɗa giya ta leda ta kimanin miliyan 6 wadda aka haramta samar da ita.

An fara sabunta ginin Masallacin Juma’ar Zariya da a baya ya rufta har ya yi sanadiyar mutuwar mutane 8 da jikkatar wasu da dama.

Kungiyar masu sarrafa siminti sun yi alkawarin daidaita farashin kaya kungiyar ta ce daman sun hango wannan matsalar kuma sun yi gargadi amma ba a ji ba.

‘Yan takarar Senegal sun yi kira da a kaɗa kuri’a cikin makonni shida.

Sojojin ruwan Maroko sun ceto baƙin haure ƴan Afirka 141.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kotu ta yanke wa Ramlat prince hukunci Kala uku wasu da zabin tara

Next Post

Mayakan dake taimakawa palatine wa sun yi barazanar nutsar da jirgin Burtaniya

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yan Daba Sun Kai Wa Masu Taron NNPP Hari A Kano

Yan Daba Sun Kai Wa Masu Taron NNPP Hari A Kano

February 23, 2023
Kungiyar masu masaantu sun magantu dangane da halin da masanaantu ke ciki

Kungiyar masu masaantu sun magantu dangane da halin da masanaantu ke ciki

September 19, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media