• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

An Ci Tarar Tsohon Shugaban Kasar Amerika Donald Trump Dala Miliyan Dari Uku Da Hamsun Da Hudu, Da Dubu Dari Tara (354.9) A New York

aksam by aksam
February 17, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home KOTU
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

A wani hukuncin da ake ganin ya na iya lahani ga harkokin kasuwancin tsohon Shugaban Amurka, Donald Trump, an ci shi tarar kudi mai yawa a birnin New York baya ga takunkumin kasuwanci da aka kakaba ma shi.

RelatedPosts

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar (ADC) Na Kasa

Kotun Koli ta yanke hukuncin kan rikicin jam’iyyar PDP

Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi

Jiya Jumma’a, wani alkali a New York, ya zartas da hukunci cewa, dole tsohon Shugaban Amurka Donald Trump, ya biya tarar dala miliyan dari uku da hamsin da hudu, da dubu dari tara (354.9), wanda hakan wani koma baya ne ga tsohon Shugaban na Amurka, wanda wannan shari’a ke barazana ga harkarsa ta gine gine.

Baya ga tarar, an kuma dakatar da shi daga duk wata harkar kasuwanci a New York na tsawon shekaru uku.

Alkali Arthur Engoron ya kuma haramta ma Trump zama wani jami’i ko darakta, na kowani irin kamfani ne a New York, na tsawon shekaru uku.

A karar, wadda Attoni Janar ta New York Letitia James ta gabatar, an tuhumi kamfanonin Trump da iyalinsa da laifin shara karya wajen bayyana dukiyarsu, da karin dala biliyan 3.6 a shekara guda har na tsawon shekaru 10 saboda su yaudari bankuna su ba su basuka bisa sharudda masu sauki.

Lauyar da ke kare Trump, Alina Habba, ta ce, “Wannan ba kan Trump kawai zai tsaya ba – muddun aka bar wannan hukuncin a haka, zai zama wata alama ga kowane Ba’amurke cewa birnin New York ya daina zama wurin kasuwanci.” Ta ce za su daukaka kara.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Rudunar ‘Yan Sandan Najeriya Ta Yi Nasarar Kama Wasu ‘Yan Ta’adda Su Biyar Da Take Zargin Kwararone Wajan Yin Garkuwa Da Mutane; A Yankin Arewa Masu Yamma

Next Post

Wasu da suka kware wajan satar yara sun shiga komar jamian tsaro

aksam

aksam

RelatedPosts

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar  (ADC) Na Kasa
KOTU

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar (ADC) Na Kasa

by aksam
April 30, 2026
Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin  Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa
KOTU

Kotun Koli ta yanke hukuncin kan rikicin jam’iyyar PDP

by aksam
April 30, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi
KOTU

Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi

by aksam
April 22, 2026
Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin  Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa
KOTU

Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa

by aksam
April 22, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

An Yi Mummunar Faɗuwa a Sakamakon Jarrabawar Bana – WAEC

An Yi Mummunar Faɗuwa a Sakamakon Jarrabawar Bana – WAEC

August 5, 2025
Burkina Faso ta kori wasu jami’an Diflomasiyyar Faransa

Burkina Faso ta kori wasu jami’an Diflomasiyyar Faransa

April 19, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media