• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Dadumi-dumi IPAC ta yi barazanar maka gwamnan kano a gaban kotu

aksam by aksam
February 14, 2024
Reading Time: 1 min read
1
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
472
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ganin wa’adin zababbun shugabannin kananan hukumomi 44 ya cika a jihar Kano, IPAC ta fara maganganu daga gefe.

Mai taimakawa IPAC a wajen harkokin shari’a, Salisu Umar ya tara manema labarai a ranar Talata, ya ce za a nada kantomomi.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Salisu Umar ya yi ikirari cewa Mai girma Abba Yusuf zai dauko wakilan da ya aika zuwa kananan hukumomin su karbe mulki.

Kwanaki gwamnatin Kano ta tura jami’ai uku zuwa kowace karamar hukuma da sunan za su yi aiki da shugabanni da aka zaba.

A ranar Laraba, jaridar Daily Trust ta ruwaito majalisar IPAC ta na cewa Abba Kabir Yusuf yana shirin nada kantomomi a jihar Kano.

Majalisar ta IPAC ba ta goyon bayan nadin kantomomin rikon kwarya a maimakon a shirya zabuka a kananan hukumomi 44.

Idan har gwamnatin Mai girma Abba Kabir Yusuf ba ta canza shawara ba, IPAC ta nuna a shirye ta ke da ta kai kara a kotu.

IPAC ta ce jam’iyyu 12 daga cikin 18 da ke da rajista a kasar suna goyon bayan ta a wannan barazana da take yi wa gwamnan Kano.

Da aka nemi jin ta bakin sakataren yada labarai na gwamna Abba Kabir Sanusi Bature Dawakin Tofa, ya fadawa ’yan jarida cewa za a nada shugabanni a duka kananan hukumomi.

Share189Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Bitadakullin siyasa, an yi gidan kaso da sakataren jam’iyar PDP

Next Post

Gwamnan Kano Ya Bada Wa’adi Da Sharadi Domin Sauke Wasu Kwamishinoni

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Comments 1

  1. Muhammad Yusuf Muhammad says:
    2 years ago

    Anawata gawata muje zuwa Abba kabir yusuf

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

De Toegankelijkheid van Online Casinospellen op Mobiele Apparaten: Een Diepgaande Analyse

April 21, 2025
Wani Malamin Coci ya yi hasashen hanyoyin kayar da Tinubu a zabe mai zuwa

Wani Malamin Coci ya yi hasashen hanyoyin kayar da Tinubu a zabe mai zuwa

August 31, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media