• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda tattabara ta nemi hada yaki tsakanin wasu manyan kasashen jarfata

aksam by aksam
February 5, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Yan sanda a kasar India sun saki wata tantabara bayan tsare ta na tsawon watanni takwas bisa zargin cewa yar leken asiri ce daga kasar China.

Yan sandan na kasar Indiya reshen jihar Mumbai sun tsare tattabarar ne tun a watan Mayu bayan ganin ta da zobe guda biyu a kafarta kuma zobbinan dauke da rubutun Chinanci, kuna aka gano karamar na’ura a daya daga cikin zoben, kamar yadda jaridar UPI news ta wallafa.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Yan sanda masu bincike sun tsare ta a asibitin Bai Sakarbai Dinshaw na Dabobi kan zargin yin ayyukan leken asiri a madadin China.

Bayan zurfafa binciken da ‘yan sanda suka yi ya sun gano tare da tabbatar da cewa tantabarar ba yar leken asirin China bace, amma ya shiga gasar tseren ruwa ne a Taiwan kuma ya kauce hanya, ya kare a Indiya.

Kungiyoyin kare hakkin dabobi PETA Indiya ta yi maraba da sakin tantabarar da ta dade tana kiraye-kirayen a saki.

Meet Ashar, shugaban sashin yaki da cin zalin dabobi na kungiyar, cikin wata sanarwa da ya fadawa New York Times ya ce:

“PETA India na samun kiraye-kirayen neman daukin gaggawa na dabobbi fiye da 1,000 duk mako, amma wannan ne karon farko da aka samu batun sakin wanda ake zargin dan leken asiri ne.”

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gamayyar kungiyoyin Fulani sun magantu bayan tsare shugaban Miyetti Allah fiye da kwanaki 10

Next Post

Wani Dagaci Ya Yi yi Murabus A Kano Saboda Dalilin Kashin Kai

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Karin harajin VAT, Atiku ya yi kakkausar suka ga Tinubu karanta abin da ya fada

Karin harajin VAT, Atiku ya yi kakkausar suka ga Tinubu karanta abin da ya fada

September 8, 2024
An Ci Tarar Tsohon Shugaban Kasar Amerika Donald Trump  Dala Miliyan Dari Uku Da Hamsun Da Hudu, Da Dubu Dari Tara (354.9) A New York

An Ci Tarar Tsohon Shugaban Kasar Amerika Donald Trump Dala Miliyan Dari Uku Da Hamsun Da Hudu, Da Dubu Dari Tara (354.9) A New York

February 17, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media