• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kwamishinan ‘Yan Sandan Kano CP M.U.Gumel Ya Gana Da Shugabannin Kafafen Yada Labarai, A Jajiberan Fara Sauraren Shari’ar Gwamnan Jihar A Kotun Koli

aksam by aksam
December 20, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Kwamishinan yan sandan jahar Kano CP Muhammad Usaini Gumel, ya gudanar da wata ganawa ta musamman da shugabannin kafafen yada labari dake jihar, don ci gaba da karfafa mu su gwiwa kan gudunmawar da suke bayar wa dan tabbatar da tsaro a jihar Kano.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Kwamishinan yan sandan jihar Kano, Muhammad Usaini Gumel, ya bayyana cewa, tunda ya zo jahar Kano watanni 7 da suka gabata ya samu hadin kan kafafen yada labaran dari bisa dari, inda ya gode mu su da jajircewarsu a koda yaushe.

Ya kuma kara da yin kira ga kafafen yada labaran su ci gaba da ba su gudunmawa musamman a wannan lokaci da aka zo karshen shekara, da kuma batun fara sauraren shari’ar zaben gwamnan Kano a kotun koli da za a yi a ranar Alhamis 21 ga watan Disamba 2023.

Sai dai kwamishinan yan sandan ya bayyana takaicinsa kan yadda wasu daga cikin masu amfani da shafukan sada zumunta suke rubuta abubuwan da ke tayar da hankulan al’umma, kan hakanne ya dada yin kira ga Manema labarai su kaucewa yin dogaro da abubuwan da za su gani a shafukan sada zumunta.

CP Gumel ya ce, irin wadancan labarai marasa tushe da wasu ke yadawa a shafukan sada zumunta suna haifar da babbar matsala, inda wasu ke tada hartsigi , sace-sace kayan jama’a da dai sauransu.

“wannan jihar ta mu ce, ya kamata mu tsaya mu tsare mutuncin ta, mu tsare mutuncin kowa da kowa a cikin.

Ya tabbatarwa da mutanen jihar Kano, cewa ba sa fuskantar wata barazana ta rashin tsaro kowa ya kwantar da hankulan sa , kuma a ci gaba da gudanar da Ya kara da ce wa , ba iya shugabannin kafafen yada labarai suka kira ba, koda abaya sun gayyaci shugabannin jam’iyyun siyasar NNPP da APC dake jahar , tare da sanya hannu kan yarje-jeniyar zaman lafiya da kuma jan kunnen magoya bayansu karsu tada hargitsi.

Taron ya samu halattar shugabannin kafafen yada labarai, Telabijin da wasu shahararun Jaridun yanar gizo dake fadin jahar.

Shugabannin kafafen yada labaran sun yi maraba da tattaunawar da kwamishinan yan sandan ya yi da su , inda suka yi alkawarin ci gaba da bayar da gudunmawa a koda yaushe.harkokin yau da kullum kamar yadda aka saba ba tare da jin wata fargaba ba.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Shugaban Jam’iyar APC Na Kasa; Sun Hadu Da Sanata Kawo Sumaila

Next Post

Yadda Majalisun tarayya ke rokon shugaba Tinubu ya dawo da tallafin Mai

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Al’ummar Jihar Kano Sun Koka Da Yadda  ‘Yan Kasuwar Singa  Suka Kara Kudaden Kayan Masarufi;- Bayan Bude Kasuwar A Yau

Al’ummar Jihar Kano Sun Koka Da Yadda ‘Yan Kasuwar Singa Suka Kara Kudaden Kayan Masarufi;- Bayan Bude Kasuwar A Yau

August 6, 2024
Jamhuriyar Nijar Na Son Ƙara Adadin Jihohinta Daga 8 Zuwa 19 Da Kuma Sauya Sunayen Wasu Jihohin

Jamhuriyar Nijar Na Son Ƙara Adadin Jihohinta Daga 8 Zuwa 19 Da Kuma Sauya Sunayen Wasu Jihohin

May 14, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media