Daga Hassan Umar Gwammaja
Babban Kotun Tarayya Mai Lamba Daya Dake Zamanta a Jihar Kaduna Daura da NDA
Wacce Mai Shari’a R.M. Aikawa, yake alkalaci tafara sauraran karar da wasu mahajjatan shekara ta 2024 su 64 suka shigar suna karar Hukumar Alhazai ta Kasa (NACHO) Tare da Hukumar Alhazain ta Jihar Kaduna akan wasu hakokinsu da basu cikamusu ba a ya yin da suke gudanar da aikin hajji
Tun a ranar 28 ga watan November, 2024 kotun ta fara saurar karar Barrister Bashir Musa shi ne lauyan masu kara yace sun shigar da kararce domin a maiduwa Mahajjatan hakkinsu na rashin cikamusu alkawari a lokutan aikin hajjin
- Alkalin Kotun ya neme jin tabaki bagaran wadanda ake kara amma ba sa gaban Kotun, sai dai sun aiko da takarda cewa yan zo haka suna gaban wata Kotun, amma a zama na gaba za su zo










