• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ƙarancin Abinci, Hedkwatar Tsaro ta tura rundunar soji ta bawa manoma kariya a wasu jihohin Arewa

aksam by aksam
August 15, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hedikwatar tsaro ta ce ta tura dakarunta zuwa ga manoma a faɗin Jihohin Arewa musamman yankin Arewa maso Yamma da Arewa ta tsakiya a Najeriya domin tabbatar da ganin an magance matsalar da manoma ke fuskanta tare da magance matsalar karancin abinci da hauhawar farashin kayayyaki.

Daraktan yada labarai na Hedkwatar Manjo Janar Edward Buba ne ya bayyana hakan a wata Sanarwa da ya fitar ranar Laraba.

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo

Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa

Jerin kamfanin tsaro na Amurka 10 da ‎China Ta Kakaba wa Takunkumi

A cewar sa an tura dakarun ne domin baiwa manoma da dama damar shiga gonakinsu.

Yayin da damina ta kankama a halin yanzu mun girke Sojoji a wasu yankunan arewaci musamman a Jihohin Arewa maso Yamma, Da Arewa ta tsakiya domin kare manoma.

“Hakan ya baiwa manoma da dama damar shiga gonakinsu don yin noma cikin kwanciyar hankali domin samun amfanin gona mai yawa,” inji shi.

Dimokuradiyya TV ta tuna cewa Sufeto Janar na ƴan Sanda Kayode Egbetokun ya kuma ce ƴan Sanda sun fara sintiri a gonaki domin kara kwarin gwiwa ga manoma.

A Arewa maso Gabas mun fara sintiri a gonaki domin baiwa manoma kwarin gwiwa su koma gona, Shugaban ƙasa ya damu matuƙa da hakan kuma muna yin iya kokarinmu.

“Amma kuma ya ƙara da cewa yanayin tsaro a Najeriya yana da sarkakiya da yanayi daban-daban.” Inji shi

Don haka a kwanakin baya Shugaban ƙungiyar manoma ta Najeriya Kabir Ibrahim ya tabbatar da cewa an samu karuwar tsaro a gonaki a duka faɗin ƙasar nan.

Wannan ci gaban ya zo ne a daidai lokacin da ƴan ta’adda da masu aikata laifuka suka yi barna a yankunan a cikin watanni shida da suka gabata.

An bayyana cewa an kashe daruruwan manoma tare da yin garkuwa da wasu a yankin a cikin kwatar farko na shekarar 2024.

SBM wata Hukumar Fikira ta ce manoma a Arewa sun biya kimanin Naira Miliyan 139 a matsayin harajin noma ga barayin daji, da suka nemi akalla Naira Miliyan 224 tsakanin shekarar 2020 zuwa 2023.

Hakan ya taimaka wajen hauhawar farashin kayan abinci a Najeriya.

Hauhawar farashin abinci a Najeriya ya karu daga kashi 40 zuwa kashi 87 cikin 100 bisa kididdigar da Hukumar Kididdiga ta Kasa ta fitar a watan Yuni.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Gwamnatin tarayya ta bayyana adadin miliyoyin harsashin da take bukata duk shekara

Next Post

Ganduje yayi martani ga shugaba Tinubu bayan yi masa tayin jakadanci a kasashen Afirika

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo

by Khadija Maitaya
July 24, 2026
Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa
LABARAI

Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa

by Khadija Maitaya
July 10, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Jerin kamfanin tsaro na Amurka 10 da ‎China Ta Kakaba wa Takunkumi

by Khadija Maitaya
June 22, 2026
Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Yawan hadaru ya tilastawa jiragen yakin sojin saman Amurka rage tashi

Yawan hadaru ya tilastawa jiragen yakin sojin saman Amurka rage tashi

April 29, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media