• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Gwamnatin tarayya ta bayyana adadin miliyoyin harsashin da take bukata duk shekara

aksam by aksam
August 15, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Khadeeja Salisu Danmaliki

Gwamnatin Tarayya ta ce Sojojin Najeriya da sauran jami’an tsaro na bukatar aƙalla harsasai Miliyan 350 a duk shekara domin gudanar da ayyukansu daban-daban inda ta ƙara da cewa Gwamnati tana kashe akalla dalar Amurka 2 kan kowane alburushi guda.

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo

Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa

Jerin kamfanin tsaro na Amurka 10 da ‎China Ta Kakaba wa Takunkumi

Karamin Ministan tsaro Bello Matawalle wanda ya bayyana hakan a Abuja a jiya Laraba ya zargi gwamnatocin da suka shude a kan abin da ya bayyana a matsayin “gazawar Gwamnati wajen samar da kayan aikin soja da na tsaro.

Matawalle ya yi magana ne jim kadan bayan rattaba hannu kan wata yarjejeniyar fahimtar juna tsakanin ma’aikatar tsaro da masana’antun ƙera makamai ta Najeriya (DICON) da hukumar kimiyyar ƙere-ƙere ta ƙasa (NASENI) kan kafa masana’antar kera makamai a Najeriya.

Mataimakin shugaba hukumar NASENI Khalil Halilu ya ce rattaba hannu kan yarjejeniyar wani muhimmin mataki ne na karfafa karfin tsaron ƙasar nan da kuma samun dogaro da kai wajen kera kayan aikin Soja.

Shima da yake magana Ministan Tama da karafa Shuaibu Audu ya bayyana cewa kamfanin karafa na Ajaokuta ya samar da ingantaccen matsuguni ga rukunin masana’antar kayan aikin Soji

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Zargin tona asiri, wani minista ya saka an yi garkuwa da hadiminsa asiri ya tonu

Next Post

Ƙarancin Abinci, Hedkwatar Tsaro ta tura rundunar soji ta bawa manoma kariya a wasu jihohin Arewa

aksam

aksam

RelatedPosts

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya ta ayyana neman jami’inta ruwa a jallo

by Khadija Maitaya
July 24, 2026
Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa
LABARAI

Peace Corps of Nigeria Ta Yi Bikin Cika Shekaru 28 da Kafuwa

by Khadija Maitaya
July 10, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Jerin kamfanin tsaro na Amurka 10 da ‎China Ta Kakaba wa Takunkumi

by Khadija Maitaya
June 22, 2026
Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
TSARO

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

by aksam
June 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Sanarwa Daga Hukumar Yaki Da Masu Yiwa Tattalin Arzikin Kasa Ta’annati (*EFCC*)

Hukumar EFCC Ta Ce Yahaya Bello Ba Ya Hannunta

September 18, 2024

Transformaciones en la Experiencia Móvil en Casinos Online: La Evolución de las Apps y Bonds Digitales

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media