• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Zargin Maita Wani Matashi Ya Kashe Mahaifiyasa; In Da Yace Baya Ladamar Yin Hakan

aksam by aksam
December 12, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home TSARO
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Wani fusataccen matashi da aka bayyana sunansa da Sadiq Idrissu, ya kashe mahaifiyarsa a Jihar Adamawa, da ya bayyana cewa bai yi nadamar kisan gillar da ya yi mata ba.

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

Matashin dan shekaru 30, ya kashe mahaifiyarsa ne ranar 05/12/2023, a garin Boga cikin karamar hukumar Gombi a jihar, maimakon nadama kan kisan gillar da ya mata, amma cewa “ban yi nadamar kisan da na yi wa mahaifiyata ba” in ji matashin

Ya ci gaba da cewa “na kashe ta ne, saboda ta bayyana min ita mayya ce, da ma jama’a na zarginta da maita, kuma gaskiya ne, domin tana aikata wasu abubuwan mamaki, musamman da daddare.

“Mamana tana bayyana min a cikin mafarki a matsayin mayya, tana kuma jefa min tsoron da ke hana ni yin bacci da daddare” in ji matashin.

Ya ce ranar da abin ya faru “na dawo gidanmu cikin dare, sai ban same ta a dakinta ba, sai ‘yar uwata ke kwance, na shiga dakin babana ban same ta ba, saboda haka na fita neman ta a waje na same ta kuma nan take na harbe ta sau biyu, tunda na tabbata ita mayya ce” in ji shi.

Leadership ta ruwaito cewa Ita ma rundunar ‘yansandan jihar Adamawan ta bakin jami’in hulda da jama’a na rundunar, SP Suleiman Yahaya Nguroje, ta tabbatar da lamarin, ya ce matashin ya kashe mahaifiyarsa bisa zargin ita mayya ce.

Ya ce bayan kammala bincike rundunar za ta gurfanar da matashin gaban kuliya.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda Alƙalin Wasa Ya Tsallake Rijiya Da Baya Daga; Shugaban Wata Kungiyar Kwallon Kafa

Next Post

Hukumar JAMB Tace Zata Fara Jarrabawar Auna Fahimta Ga Dalibai Masu Neman Shiga Jamia’a Kai Tsaye

aksam

aksam

RelatedPosts

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai
TSARO

IGP Ya Umarci CPs Su Yi Bincike Kan Makamai da Harsasai

by Khadija Maitaya
May 5, 2026
Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu  Matasa Biyu;  Bisa Zarginsu Da Yin  Damfara Da Sunan Su Aljannune
TSARO

Rundunar Ƴansandan Nijeriya Ta Kama Wasu Matasa Biyu; Bisa Zarginsu Da Yin Damfara Da Sunan Su Aljannune

by aksam
April 16, 2026
Rundunar  ‘Yan Sanda  Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar
TSARO

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

by aksam
April 2, 2026
DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano
TSARO

DSS Sun Kubutar Da Sakataren Karamar Hukumar Da Aka Yi Garkuwa Da Shi A Kano

by aksam
March 25, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnatin Jihar Kano ta Rufe Asusun Ma’aikatun ta

Gwamnatin Jihar Kano Ta Saka Ranar 16 Ga Watan Satumba Domin Komawa Makarantar Firamare Da Sakandire Na Zangon Farko Na Shekarar 2024/2025 Ga Dukkan Makarantun Kwana Da Na Firamare Masu Zaman Kansu Dake Jihar

September 12, 2024
Kungiyar dillalan Man fetur ta saki sabon gargadi na yuwuwar fuskantar wahalar man fetur

Ana Fargabar Samun Karancin Man Fetur A Najeriya

July 5, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media