• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Y’an sanda sun kama ‘yan fashi da masu garkuwa 14

aksam by aksam
January 15, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Yan sanda sun kama ‘yan fashi da masu garkuwa 14

Rundunar yan sanda ta kasa reshen jihar Naija ta  kama wasu ‘yan ta’adda 14 da suka aikata laifukan garkuwa da mutane, fashi da makami, satar mota da dai sauran laifuka,

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Jaridar Leadership ta ruwaito cewa daga cikin wadanda aka kama akwai Abubakar Hussaini daga kauyen Anaba, sai Buba Mohammed daga kauyen Maje da Mainasara Muhammadu na kauyen Takalafiya Ibeto-Nasko, sai kuma Ibrahim Abdullahi daga Kontagora.

Kwamishin ya ce an kama mutanen ne bisa laifin satar wani dan shekara 20 tare da karbar naira miliyan 1.6 matsayin kudin fansar sa.

A wani labarin, ‘yan bindiga sun shiga rukunin gidaje na Sagwari da ke Abuja, yankin Dutse inda suka yi awon gaba da mutane 10.

Yan bindigar sun sace mutanen ne a ranar Lahadin makon da ta gabata, kuma yi wa masu gadin rukunin gidajen dukan tsiya, kamar yadda wani ganau ya shaidawa manema labarai.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Jin dadin hukuncin kotun koli, wani matashi ya yo tattaki daga jihar Bauchi zuwa kano domin taya gwamna Abba murna

Next Post

Yadda wani matashi ya nemi BBC Hausa ta biya shi makudan kudade a kotu

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

‘Yan Sanda Sun Bayyana Matsayinsu Kan Zanga-Zangar Tsofaffin Jami’ai Masu Neman Fansho

‘Yan Sanda Sun Bayyana Matsayinsu Kan Zanga-Zangar Tsofaffin Jami’ai Masu Neman Fansho

July 20, 2025
Alamu Na Nuni Da Cewa;- Yan Zo Haka An Fara Bawa Wasu Daga Cikin Ma’ikatan KAECO Da Aka Kora Da Aiki Takardar Sallama

Alamu Na Nuni Da Cewa;- Yan Zo Haka An Fara Bawa Wasu Daga Cikin Ma’ikatan KAECO Da Aka Kora Da Aiki Takardar Sallama

February 4, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media