• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda kungiyar mata sufaye suka jagoranci gudanar da addu’a kan halin da al’umma ke ciki

aksam by aksam
July 27, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
473
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar sufaye mata ta jagoramchi gudanar da addu’o’in neman yayewar damuwar alummar kasarnan karo na goma sha biyu wanda su ke gudanarwa duk shekara.

Shugabar kungiyar kuma Naqibatul kadiriyya malama Baraka Adamu danfanta tace makasudin gangamin ardu’ar shine sakamakon yanayin da kasa ke ciki na Shirin zanga zangar da ake ta magana a kanta inda tace addu’a it’a CE ke dauke da maganin matsala kaso casain cikin dari don haka su a bangaren su na sufaye suke yin riko da addu’ar da yakinin mahalicci zai karba musu.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Malamar ta kuma yi Kira ga mata dasu dage wajen nusar da ya’yayensu matasa akan suyi riko da addu’ar a duk alamarin da suka tsinci kamsu domin iyaye matan suna da tasirin da yafi gaban misali a dukkan bangagorin rayuwa haka zalika malama ta ja hanoalin malaimai dasuke da damar su sanar da alumma abindaya dace dasu you ayykin da Allah ya doramusu ba tare da son zuciya ba dokim sauke nauyin da Allah ya dora musu zasuyi

Waliyarmu Jamila sulaiman Aliyu ta labarta Mana cewa taron addu’ar ya samu halattar mata daga mabambamta dariku inda suka hadu a inuwa guda .

Tags: Aksam radioaminiyaArewa radioBbchausaDAILY TRUSTfinancefreedom radioKadaura24musicpunch NewspaperrfihausaSamoaSolacebasetrthausaVanguard newspapervideovoahausazanga-zanga
Share189Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Majalisar dattawa ta sanar da rashin daya daga cikin yayan ta

Next Post

Fadar shugaban kasa ta fadi dalilin Tinubu na tafiya China da iyalansa

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

INEC Ta Saka Ranakun Zaɓen 2027

INEC Ta Sanya Ranar Zaben Cike Gurbi Na Kujerar ‘Yan majalisar Tarayya A Kano Da Sasu Jihohi

May 1, 2026
NLC tayi martani kan kokarin wasu gwamnoni na kassara maaikata

NLC tayi martani kan kokarin wasu gwamnoni na kassara maaikata

June 29, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media