Kungiyar sufaye mata ta jagoramchi gudanar da addu’o’in neman yayewar damuwar alummar kasarnan karo na goma sha biyu wanda su ke gudanarwa duk shekara.
Shugabar kungiyar kuma Naqibatul kadiriyya malama Baraka Adamu danfanta tace makasudin gangamin ardu’ar shine sakamakon yanayin da kasa ke ciki na Shirin zanga zangar da ake ta magana a kanta inda tace addu’a it’a CE ke dauke da maganin matsala kaso casain cikin dari don haka su a bangaren su na sufaye suke yin riko da addu’ar da yakinin mahalicci zai karba musu.
Malamar ta kuma yi Kira ga mata dasu dage wajen nusar da ya’yayensu matasa akan suyi riko da addu’ar a duk alamarin da suka tsinci kamsu domin iyaye matan suna da tasirin da yafi gaban misali a dukkan bangagorin rayuwa haka zalika malama ta ja hanoalin malaimai dasuke da damar su sanar da alumma abindaya dace dasu you ayykin da Allah ya doramusu ba tare da son zuciya ba dokim sauke nauyin da Allah ya dora musu zasuyi
Waliyarmu Jamila sulaiman Aliyu ta labarta Mana cewa taron addu’ar ya samu halattar mata daga mabambamta dariku inda suka hadu a inuwa guda .












