• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Gobara ta lukume wani sashi na wani ofishin yan sanda a jihar Kano

aksam by aksam
February 12, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Da sanyin safiyar yau Litinin ne wata mummunar gobara ta tashi a ofishin rundunar ‘yan sanda ta kasa reshen jihar Kano da ke Unguwar Nasarawa

Rahotanni sun bayyana cewa wani bangare na ofishin ‘yan sandan ya kone kurmus yayin da aka killace takardu da makamai

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Kwamishinan’yan sandan jihar, CP Usaini Gumel ya sanar da hakan ta bakin jami’in hulda da jama’a na rundunar DSP Abdullahi Haruna kyawa yana mai cewa an fara tantance takardun da abin ya shafa

“Da misalin karfe 05.45 na safe, hedikwatar ‘yan sanda ta kama wuta kuma wani bangare na ginin ya kone gaba daya.

“Wannan ya faru duk da kokarin da hukumar kashe gobara ta Jihar ta yi na shawo kan wutar.”

Gumel ya ce ana ci gaba da bincike don gano musabbabin faruwar lamarin, kamar yadda jaridar.

“Tuni aka killace yankin domin hana mutane shiga, hakazalika makamai da alburusai da ke ofishin suna nan inda suke.

“A halin yanzu babban jami’in ‘yan sanda na ofishin yana tantance wasu takardun da abin ya shafa.”

An tattaro cewa gobarar da ta tashi a ofishin provost, ta bazu zuwa sashen kudi, dakin taro, ofishin jami’in hulda da jama’a na ‘yan sanda, ofishin mataimakan kwamishinan ‘yan sanda.

An kuma ruwaito cewa daukacin ofisoshin da ke saman bene na rundunar ‘yan sandan da aka gina a shekarar 1967 ne gobarar ta kone su, yayin da wutar ba ta shafi ofishin kwamishinan ‘yan sandan ba.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

NLC zata bukaci miliyan daya mafi karancin Albashi: Joe Ajaero

Next Post

Gobara Ta Ƙone Wani Ofishin Rudunar ‘Yan Sanda A Kano

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Valodu spēles industrijas attīstība un kritēriji drošai spēlēšanai:Kāpēc izvēlēties tieši Corgibet

April 21, 2025
Fiye Da Mutune 4000 Ke Karbar Maganin Cutar Mai Karya Garkuwar Jiki Kyauta  A Asibitocin Jihar  Kano

Fiye Da Mutune 4000 Ke Karbar Maganin Cutar Mai Karya Garkuwar Jiki Kyauta A Asibitocin Jihar Kano

December 2, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media