• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Wata Kotun Najeriya Ta Baiwa Hukumar Zaɓen Kano; Umarni Kan Zaɓen Kananan Hukumomin

aksam by aksam
September 5, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
473
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Maryam Muhammad Suleiman

Babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja karkashin jagorancin mai Shari’a Emeka Nwite, ta bukaci hukumar zabe mai zaman kanta ta jihar da ta dakata daga karbar Naira miliyan 10 ga masu takarar shugabannin kananan hukumomin da Naira miliyan 5 ga masu takarar kansilolin a zabe mai zuwa.

RelatedPosts

Dawo da tallafin man fetur

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

Idan za a iya tunawa kadaura24 ta rawaito cewa a kwanakin baya, hukumar zaben ta sanya Naira miliyan 10 ga yan takarar kujerun ciyamomi da naira miliyan 5 ga masu takarar kujerun kansilolin a zaɓen da za’a a gudanar a watan gobe.

Tun a wancan lokacin ne dai al’umma sukai ta kokawa game da kudin, amma hukumar ta ce ta sanya kuɗin da yawa ne saboda halin da tattalin arzikin kasa yake ciki.

Jam’iyyun SDP da APP da ADP ne dai suka shigar da karar, inda suka kalubalanci kudaden da hukumar KANSIEC ta sanya, sakamakon yawan da suka yi.

Barr. Hassan Tanko kyaure ne dai ya shigar da karar a madadin jam’iyyun guda uku, Kuma shi ne zai tsaya musu a gaban Kotun.

Kotun ta ce kada hukumar ta sake ta karɓi ko sisin kobo a hannun masu shiga takara har sai ta saurari kundarin Shari’ar.

Kotun dai ta sanya ranar 25 ga watan satumba na wannan shekarar a matsayin ranar da zata saurari kundarin Shari’ar.

Share189Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda wata mata ta nemi kashe mijin ta da Dutse a jihar Kano

Next Post

Dan Wasan Kwallon Kafa Dan Asalin Kasar Potegal Cristiano Ronaldo Ya Ci Kwallaye Dare 900 A Duniya

aksam

aksam

RelatedPosts

Atiku Ya Nemi Tinibu Ya Fadi Inda Ya Saka Tiriliyan 30 na Tallafi Mai Da Ya Cire.
SIYASA

Dawo da tallafin man fetur

by Khadija Maitaya
August 26, 2026
Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa
SIYASA

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

by Khadija Maitaya
July 28, 2026
Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin
SIYASA

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

by Khadija Maitaya
July 23, 2026
Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yiwa mata kaciya na gab da zama doka a wata kasa a nan Africa

Yiwa mata kaciya na gab da zama doka a wata kasa a nan Africa

March 19, 2024
China Ta Ƙaddamar da Dashen Ƙashi Na Farko a Duniya bayan shafe shekaru tana bincike a kai

China Ta Ƙaddamar da Dashen Ƙashi Na Farko a Duniya bayan shafe shekaru tana bincike a kai

May 19, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media