• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Waɗanda Su Ka Sake Dakatar Da Ganduje Ba Ƴan Jam’iyyar Ba Ne – APC

aksam by aksam
April 21, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
471
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Dangane da sabuwar sanarwar dakatar da tsohon gwamnan Kano Abdullahi Ganduje, jam’iyyar APC a Kano ta magantu, wanda ta ce waɗanda su ka yi hakan ba ƴan jam’iyyar ba ne.

RelatedPosts

Dawo da tallafin man fetur

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

A safiyar yau Lahadi ne wasu da su ke iƙirarin shugabannin jam’iyyar ne a mazabar Ganduje su ka yi taron manema labarai tare da sanar da cewar sun dakatar da Ganduje daga cikin jam’iyyar.

Bayan fitar da sanarwar ne sakataren jam’iyyar a Kano Ibrahim Zakari Sarina ya shaidawa wakilin jaridar Daily Trust cewar waɗanda su ka fitar da sanarwar ba ƴan jam’iyyar ba ne.

Ko a farkon makon da mu ke ciki sai da aka samu wannan dambarwa, wanda wasu daga cikin shugabannin jam’iyyar APC a mazabar Ganduje su ka bayyana dakatar daa shugaban jam’iyyar.

Har ma su ka je babbar kotun jihar Kano ta tabbatar da dakatarwar.

Sai dai daga bisani Ganduje ya garzaya kotun tarayya wadda ta jingine wancen hukunci na kotun jiha.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Rikicin Cikin Gida Da Ya Dabaibaye Jam’iyyar APC A jihar Kano Ya Sake Daukar Sabon Salo

Next Post

Idan Ajali Ya Yi Kira Ko Bashir Sai An je

aksam

aksam

RelatedPosts

Atiku Ya Nemi Tinibu Ya Fadi Inda Ya Saka Tiriliyan 30 na Tallafi Mai Da Ya Cire.
SIYASA

Dawo da tallafin man fetur

by Khadija Maitaya
August 26, 2026
Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa
SIYASA

Anci gaba da rabon tallafin Naira 100,000 duk wata ga matasa 1,300 a Kano ta Arewa

by Khadija Maitaya
July 28, 2026
Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin
SIYASA

Mataimakin shugaban kasa zai jagoranci tawaga zuwa Jamhuriyyar Benin

by Khadija Maitaya
July 23, 2026
Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda taron wayar da kan mata yanjarida na NAWOJ ya gudana

Yadda taron wayar da kan mata yanjarida na NAWOJ ya gudana

March 28, 2024
Al’umma Da Dama Na Cigaba Da Bayyana Ra’ayoyin Su Dan Gane Da Yadda  ‘Yan Bindiga Sun Sako Daliban Makarantar Kuriga Dake  Jihar Kaduna

Al’umma Da Dama Na Cigaba Da Bayyana Ra’ayoyin Su Dan Gane Da Yadda ‘Yan Bindiga Sun Sako Daliban Makarantar Kuriga Dake Jihar Kaduna

March 24, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

September 7, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media