Shugaban ƙungiyar ta izala na ƙasa Sheikh Abdullahi Bala Lau ya yi wannan umarni ne bayan ganawar su da shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu a makon nan kuma ya nemi matasa su dakatar da zanga-zanga su yi wa Tinubu addu’a kuma Matasan suka yi kunnen uwar-shegu da Kiran nasa
Ya ce kamata yayi duk masallatai su fara adduoin Al-ƙunut domin kawo mana zaman lafiya a Najeriya.











