• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Sheikh Daurawa, ya tauna tsakuwa ga kwamandojin hukumar Hisbah na kananan hukumomi 44

aksam by aksam
May 2, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

An bukaci kwamandojin Hisbah na kananan hukumomi 44 da su kara zage damtse wajen gudanar da aiyuka ma su nagarta, ta yadda jama’a za su ci gaba da amfana da aiyukan hukumar a fadin jihar Kano

Bukatar hakan ta fito daga Babban kwamandan hukumar Hisbah na jihar Kano, Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa a jawabin da yayi a ganawa ta musanman da kwamandojin Hisbah da ke kananan hukumomi 44 na jihar kano a dakin taro na KERD.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya ce duk dan Hisbah da bai shirya yin aikin Hisbah tsakaninsa da Allah ba, to ya ajiye kakinsa ya kara gaba, idan kuwa da gaske ya ke to, hukumar ta sa mi ci gaba, du ba da yadda aiyukan hukumar ke da muhimmanci a tsakanin jama’ar kano.

Babban kwamandan ya ci gaba da cewar domin bunkasa ilimin dakarunsa, tuni hukumar ta fitar da aiyukan Hisbah a aikace, kuma za’a fitar da tsare tsare guda 6 wanda hukumar za ta ci gaba da aiki a kansu, domin kai wa ga nasarar aiki.

Ya kara da cewar daga ciki a kwai kafa makarantar koyar da aikin Hisbah wato ( Hisbah Academy)

Kuma hukumar Hisbah za ta hada gwiwa da jami’ar Yusuf Maitama sule da jami’ar kwalejin ilimi ta sa’adatu Rimi da kwalejin sharia ta Malam Aminu kano da sashin yadda addinin musulunci na BUK, kuma za su bude cibiyoyin domin koyar da darusa akan aikin Hisbah da sauran su.

Ya ce za’a fadada aiyukan sashin ICT na hukumar ta yadda za’a zamanatar da sashin, inda duk masu bincike ko neman bayani da sauran aiyukan Hisbah za’a sa mu, a sauwake.

kuma ya ce a halin yanzu Hisbah ta karbi tallafin (computers) da sauran kayan aiki, dan fara fadada aiyukan sashin ICT dai da zamani.

Tun da fari a jawabansu da ban da ban, Babban mataimakin, Babban kwamanda, Mai kula da sashin aiyuka na yau da kullum, Dr. Mujahid Aminudeen Abubakar da takwararsa Mai kula da sashin mata Dr. Khadija Sagir Sulaiman, da Daraktan Mai kula da sashin Shari’un hukumar Hisbah sun bai yana cewar an shirya Taron ne domin yin ta za da tsifa a kan aiyukan hukumar, musanman a kananan hukumomi 44 .

Sun bukaci kwamandojin Hisbah na kananan hukumomi 44 da su kara kula da aiyukan su du da cewar an kafa hukumar Hisbah domin taimakawa sauran hukumomi wajen Samar da tsaro da zaman lafiya, wanda ya yi dai da koyarwan shari’ar musulunci a jihar kano.

Sun shawarce kwamandojin da suguji aiki da son ciya ko dan kare manufar wata jambiyar siyasa da sauran su, domin gujewa aikata da na sa ni.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wani gwamna ya mayar da mafi karancin Albashi Naira 70,000 a jihar sa

Next Post

Yanbindiga sun fara fiskatar tirjiya da martani daga mutanen da suke dauka a jihar Arewa

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

EFCC ta aike da babban kasheji ga masu yi mata makarkashiya

EFCC ta aike da babban kasheji ga masu yi mata makarkashiya

July 4, 2024
An Yi Aringama Tsakanin Rudunar  ‘Yan Sanda Ta Kasa Da ‘Yan Uwa Almajiran  El- Zakzaky A Abuja

An Yi Aringama Tsakanin Rudunar ‘Yan Sanda Ta Kasa Da ‘Yan Uwa Almajiran El- Zakzaky A Abuja

August 26, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media