• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Sadakin Aure Ya Yi Tashin Gauron Zabin Da Baitaba Yi Ba A Najeriya In Da Yakoma Kosan Naira Dubu 100

aksam by aksam
February 3, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
472
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Sakamakon ganin wata na mai alfarma sarkin musulmin Najeriya ya ce mafi ƙarancin kuɗin sadaki a ƙasar ya koma Naira 99,241.

RelatedPosts

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

Cikin wata sanarwar da kwamitin ke wallafawa a kowace rana a shafukansa na sada zumunta ya nuna cewa a yanzu mafi ƙarancin kudin sadakin shi ne 99,241.

Ƙaruwar kuɗin sadakin ba ya rasa nasaba da faɗuwar darajar kuɗin Najeriya, wani abu da ke ƙara jefa tattalin arzikin ƙasar cikin mummunan hali.

Shi dai kuɗin sadaki ana lissafa shi da darajar zinare da azurfa a kasuwannin duniya.

A watan da ya gabata mafi ƙarancin sadaki a ƙasar bai haura naira 70,000 ba.

Yadda ake ƙayyade sadaki mafi ƙaranci da nisabin Zakkah da haddin sata da dai sauransu a musulunci.

Share189Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wani sanata ya wanke Tinibu ta hanyar aibata Buhari

Next Post

Wasu jami’an tsaro hudu sun rasa rayukan su a bakin aiki a jihar Arewa

aksam

aksam

RelatedPosts

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026
Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya
LABARAI

Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya

by Khadija Maitaya
June 10, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Hankalin Yan Arewa mazauna Delta ya soma kwanciya bayan janye wa’adin korar su daga jihar

Hankalin Yan Arewa mazauna Delta ya soma kwanciya bayan janye wa’adin korar su daga jihar

July 21, 2024
Mutane 85 Suka Mutu 66 Sun Raunana A Sakamakkon Hatsarin Jirgin Saman Tudun Biri A Kaduna

Mutane 85 Suka Mutu 66 Sun Raunana A Sakamakkon Hatsarin Jirgin Saman Tudun Biri A Kaduna

December 5, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media