• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ministan Ayyuka Ya Bukaci A Rage Farashin Siminti a Najeriya

Khadija Maitaya by Khadija Maitaya
June 22, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ministan Ayyuka na Tarayya, David Umahi, ya yi kira ga masana’antun siminti a Najeriya da su rage farashin kayayyakinsu, yana mai bayyana cewa tsadar siminti na ƙara wa gwamnati nauyin gudanar da ayyukan gine-ginen more rayuwa tare da jinkirta aiwatar da wasu muhimman ayyuka.

Umahi ya bayyana hakan ne a yayin wani taron ƙaddamar da sabon sunan kamfanin Lafarge, wanda yanzu ya koma HBM bayan shiga ƙarƙashin rukunin kamfanonin HUAXIN Group, da aka gudanar a birnin Legas ranar Lahadi.

RelatedPosts

Alaqa Na Ƙara Yin Tsami Tsakanin Yariman Saudiyya da Amurka

Tinubu Ya Amince da sabbin sauye-sauye a hukumar NYSC, Na Kafa Sabbin Fannonin a hukumar 

NUJ Ta Kaddamar da Ƙungiyar Kafafen Yaɗa Labarai na Yanar Gizo a Jihar Jigawa

Ministan ya sanar da cewa gwamnatin tarayya za ta fara tattaunawa da masana’antun siminti daga ranar 1 ga watan Yuli domin nemo hanyoyin rage farashin siminti, wanda ya ce ya zama babban ƙalubale ga masu aiwatar da ayyukan gine-gine a faɗin ƙasar.

Ya ce rage farashin siminti zai taimaka wajen rage kuɗaɗen ayyukan gwamnati da kuma sauƙaƙa wa ’yan ƙasa gina gidaje da sauran muhimman gine-gine.

Haka kuma, ya buƙaci kamfanin HBM dPa sauran masana’antun siminti su ƙara yawan samar da kayayyaki domin biyan buƙatun da ke ƙaruwa, tare da yaba wa masu zuba jari bisa ci gaba da saka hannun jari a tattalin arzikin Najeriya.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Jerin kamfanin tsaro na Amurka 10 da ‎China Ta Kakaba wa Takunkumi

Next Post

Gwamnatin Kano Ta Dakatar da Ginin da Ya Janyo Ce-ce-ku-ce a Unguwar Dorayi, Kano

Khadija Maitaya

Khadija Maitaya

RelatedPosts

Alaqa Na Ƙara Yin Tsami Tsakanin Yariman Saudiyya da Amurka
LABARAI

Alaqa Na Ƙara Yin Tsami Tsakanin Yariman Saudiyya da Amurka

by Khadija Maitaya
July 2, 2026
Tinubu Ya Amince da sabbin sauye-sauye a hukumar NYSC, Na Kafa Sabbin Fannonin a hukumar 
LABARAI

Tinubu Ya Amince da sabbin sauye-sauye a hukumar NYSC, Na Kafa Sabbin Fannonin a hukumar 

by Khadija Maitaya
July 1, 2026
NUJ Ta Kaddamar da Ƙungiyar Kafafen Yaɗa Labarai na Yanar Gizo a Jihar Jigawa
LABARAI

NUJ Ta Kaddamar da Ƙungiyar Kafafen Yaɗa Labarai na Yanar Gizo a Jihar Jigawa

by Khadija Maitaya
July 1, 2026
Iran Ta Ƙera Ƙwaƙwalwar Wucin Gadi Daga Kwayoyin Halittar Ɗan Adam
LABARAI

Iran Ta Ƙera Ƙwaƙwalwar Wucin Gadi Daga Kwayoyin Halittar Ɗan Adam

by Khadija Maitaya
July 1, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

The History of Cybet Casino – How It Became Popular

April 21, 2025
Ƙungiyoyi 25 Sun Nemi Bincike Kan Shigar CAGSI Cikin Shirin GAVI a Kano

Ƙungiyoyi 25 Sun Nemi Bincike Kan Shigar CAGSI Cikin Shirin GAVI a Kano

May 14, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

June 20, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026
Rundunar  Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

Rundunar Sojin Najeriya Ta Yi Nasarar Ceto Matar Marigayi Janar Rabe Abubakar Daga Hannun Masu Garkuwa Da Mutane

June 16, 2026
Kungiyar Direbobi ta koka da ƙarancin wuraren Lodi a birnin Kano

Kungiyar Direbobi ta koka da ƙarancin wuraren Lodi a birnin Kano

January 31, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media