DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
Sarkin ya bayyana hakane a sa’ilin da yake zantawa da manema labarai a fadarsa dake cikin tsakiyar Zangon
“In da yace, yan zo lokacin zabene a kasar Ghana shi yasa muke kira al’umma da su zauna lafiya”
“Mu amatsayinmu na sarakuna Iyayan kasa, ya zama wajibi mu yi kira ga ‘yan siyasa da su daina amfani da ‘ya ‘yan mutane wajan gudanar da Kamfin mai cike da Banga, a ya yin da kuma bayan zaben”
A karshe kuma yace, Allah ya zabawa Kasar Ghana shugabannin na gari.
Mun gode!
Wassalamu Alaikum!
Alhaji Abdulnassir Muhammad Usman
Mai Martaba Sarkin Zangon Nkawkaw











