• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar masu gidajen mai ta dauki bangare a rikicin matatar man Dangote da shugabannin NMDPRA

aksam by aksam
August 13, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kungiyar yan kasuwar Man Fetur ta Najeriya sun bayyana cewa Shugaban rukunin Kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Ɗangote shine ne ya haifar da matsala da Ma’aikatan da ke a ɓangaren Man Fetur da iskar Gas waɗanda su ne za su taimaka burin Matatar Man tasa na tace ganga 650,000 a kowace rana yayi nasara.

Shugaban Ƙungiyar ƴan kasuwar Man Fetur ta Najeriya Billy Gillis Harry ne ya bayyana hakan a wata tattaunawa ta Musamman da ya yi da jaridar Dimokuraɗiyya.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Ya yi magana ne a kan takaddamar da ke tsakanin Matatar Man Dangote da Hukumar Kula da Man Fetur ta Najeriya NUPRC kan batun samar da gangar danyen Mai Miliyan 26.

Da yake tsokaci dangane da lamarin Gillis Harry ya bayyana cewa ba zai yiwu ba matatar mai da ke Legas ta Ɗangote ta fara aikin tace mai ba tare da samun isassun danyen Man ba.

A cewarsa Matatar man Dangote kadai ba za ta iya karbar gangar danyen Mai Miliyan 26 ba muddin akwai wasu Matatun Mai na cikin gida a Najeriya.

Ya ce kamata ya yi dukkan masu ruwa da tsaki su yi taron tattaunawa don warware rikicin da ake fama da shi a harkar Mai da iskar gas a Kasar.

Yace Ɗangoten ne ya haifar da cece-kuce tsakaninsa da waɗanda ya kamata su taimaka masa wajen magance ƙalubalen samar da danyen Mai.

Idan sun kasa magance matsalar danyen Mai, ban ga ta yadda zai fara tace Man Fetur ba.

Ɗangote yana yaudarar kansa ne kawai, Babu yadda za a yi a baiwa Matatarsa ganga Miliyan 26 shi kaɗai ba alhalin ma ba ya da cikakken lasisi.

Dukkanin waɗanda abin ya shafa dole ne su zauna su yi nazarin hanyoyin magance matsalolin.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Ƴan Mata Uku Sun Rasu A Ruwa Yayin Zuwa Yanko Ciyawa A Jihar Jigawa

Next Post

Yanzu-yanzu majalissar wakilai ta janye kudurin da ta shigar Akan sabon taken Najeriya

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

NUJ da Gwamnatin Kano Sun Kafa Kungiyar Tsofaffin ‘Yan Jarida, a jihar Kano domin kara wayarwa da kananan ‘yan jarida kai dangane da aikinsu

NUJ da Gwamnatin Kano Sun Kafa Kungiyar Tsofaffin ‘Yan Jarida, a jihar Kano domin kara wayarwa da kananan ‘yan jarida kai dangane da aikinsu

August 14, 2025
Yadda rundunar tsaron Najeriya ta shirya sakin mutane 200 da ake zargi da taaddanci

Yadda rundunar tsaron Najeriya ta shirya sakin mutane 200 da ake zargi da taaddanci

March 26, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media