DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
A wata tattaunawa da kafar watsa labarai ta BBC Hausa da aka yi da Shugaban kungiyar na kasa reshan jihar Kano Alhaji Mansir Umar, a yau laraba 14 ga watan Fabarairun, 2024 yace sakamakon tsadar da kayayyakin da muke amfani da sune, yasa muka yankin shawarar fara wannan yajin aikin daga ranar 17 ga wannan watan
” Kamar irin su folàwa da muke siya a da naira dubu 26,000 sai gata ta kuma dubu 44,000 ga shima suga ya kara tsada da sauransu” in ji shi












