Bamuga komai ba a jihar kano ta fuskar shugabanci.
Tabbas ko shakka Babu Dubban mutane da Mata da maza da Kuma dattijai ba zamu Tama mantawa da irin muguwar a sarara da ka yiwa ‘yan uwammu kanawa ba .Wai da sunan ci gaban a Jihar Kano .?
Magana ta Allah shugabancin jami’yyar NNPP a Jihar Kano tun daga sama harkasa Babu Wanda zai iya bugar kirji ya cewa mutane an Samar da wani ci gaba Babu shi gaskiya.?
Zuwan Gwamnatin Jamiyyar NNPP musiba ce tantsa a cikinta da koma ba ya da mutane su ka tsinci kansu a cikin ta na gaira Babu DALILI.?
Tun kafuwar Gwamnatin Jihar Kano Babu wani Abu guda Daya tak da za ka dauke shi ka Yi Masa wani kallo na tsanaki sai kaga tsantsar cutarwa ce ga jihar kano a radu .?
.
1 Ta bangaran harka ilimi bada muguwar ko ma baya da aka samu Babu ko Mai a ciki aradu?
Malam wallahi tallhi idan kaje makarantun ya’yan talakawa sai ka zubar musu da hawaye saboda tsabar tausayawa.zaka tadda wajen zamansu Kai kace ba bu shugabanci a jihar kano ?
Babu wajen zama ?
Babu kayan karatu ?
Babu wadattaun kayan more rayiwa?
Kai hatta Abun rubuta wadansu malamai ne suke siya da kudaden su saboda kishi .?
Tabangaran kasuwanci sai dai kawai a ce ?
انالله وانا اليه را جعون
Shi ne kawai amsar hakan mutum ya woce ?
Uwa uba Kuma Harkar bangaran kyauyuka wannan su Daman sai dai kawai a dora hannaye kawai a Yi koka irin na imani.????
Babu wani Abu guda Daya tak da wannan Gwamnatin jihar kano za ta iya bugar kirji ta ce ta Yi musu a matsayin su na Yan jihar kano.???
Idan kuwa kazo ta bangaran ma aikata sai dai kawai a ce ان الله وإن اليه را جعون
Saboda Babu dadin ji malam a bun a kwai tausayi da tada hankula ya Kai Mai karatu.?
A bangaran ruwan sha haryanzo Babu ruwan Sha a kafata nin Jihar Kano Kodaya .???
Na Rantse da Ubangijin sammai da kassai
Abba kabir Yusuf Bai kawowa jihar kano ci gaba ba sai ma rusata da sukayi .??
Nafara jin hawaye zai zubumin bara na hakura Haka .?
Ya Allah kadai gani ka yiwa mutane sa kaiyya ya Wanda ba ya barci .
Daga Abdulhamid isah.












