• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Koma baya jihar kano ta samu a ban garan shugabanci

Abdulhamid Isa by Abdulhamid Isa
January 2, 2024
Reading Time: 2 mins read
0
Home SIYASA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Bamuga komai ba a jihar kano ta fuskar shugabanci.

Tabbas ko shakka Babu Dubban mutane da Mata da maza da Kuma dattijai ba zamu Tama mantawa da irin muguwar a sarara da ka yiwa ‘yan uwammu kanawa ba .Wai da sunan ci gaban a Jihar Kano .?

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

Magana ta Allah shugabancin jami’yyar NNPP a Jihar Kano tun daga sama harkasa Babu Wanda zai iya bugar kirji ya cewa mutane an Samar da wani ci gaba Babu shi gaskiya.?

Zuwan Gwamnatin Jamiyyar NNPP musiba ce tantsa a cikinta da koma ba ya da mutane su ka tsinci kansu a cikin ta na gaira Babu DALILI.?

Tun kafuwar Gwamnatin Jihar Kano Babu wani Abu guda Daya tak da za ka dauke shi ka Yi Masa wani kallo na tsanaki sai kaga tsantsar cutarwa ce ga jihar kano a radu .?

.
1 Ta bangaran harka ilimi bada muguwar ko ma baya da aka samu Babu ko Mai a ciki aradu?

Malam wallahi tallhi idan kaje makarantun ya’yan talakawa sai ka zubar musu da hawaye saboda tsabar tausayawa.zaka tadda wajen zamansu Kai kace ba bu shugabanci a jihar kano ?

Babu wajen zama ?

Babu kayan karatu ?

Babu wadattaun kayan more rayiwa?

Kai hatta Abun rubuta wadansu malamai ne suke siya da kudaden su saboda kishi .?

Tabangaran kasuwanci sai dai kawai a ce ?

انالله وانا اليه را جعون
Shi ne kawai amsar hakan mutum ya woce ?

Uwa uba Kuma Harkar bangaran kyauyuka wannan su Daman sai dai kawai a dora hannaye kawai a Yi koka irin na imani.????

Babu wani Abu guda Daya tak da wannan Gwamnatin jihar kano za ta iya bugar kirji ta ce ta Yi musu a matsayin su na Yan jihar kano.???

Idan kuwa kazo ta bangaran ma aikata sai dai kawai a ce ان الله وإن اليه را جعون
Saboda Babu dadin ji malam a bun a kwai tausayi da tada hankula ya Kai Mai karatu.?

A bangaran ruwan sha haryanzo Babu ruwan Sha a kafata nin Jihar Kano Kodaya .???

Na Rantse da Ubangijin sammai da kassai

Abba kabir Yusuf Bai kawowa jihar kano ci gaba ba sai ma rusata da sukayi .??

Nafara jin hawaye zai zubumin bara na hakura Haka .?

Ya Allah kadai gani ka yiwa mutane sa kaiyya ya Wanda ba ya barci .

Daga Abdulhamid isah.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

An yiwa Dr nasur Yusuf Gawuna addu’a Masallacin manzan Allah

Next Post

Gwamnatin Tarayya Ta Dakatar Da Amfani Da Takardun Jami’o’in Janhuriyar Benin Da Kuma Togo

Abdulhamid Isa

Abdulhamid Isa

RelatedPosts

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce
SIYASA

Daukar DanKwankwaso Ya Zama Dan Takarar Mataimakin Gwamnan Kano A NDC Ya Jaho Ce-ce-ku-ce

by aksam
June 16, 2026
An Kona Fastocin Peter Obi  Da  Kwankwaso  A Jihar Kano
SIYASA

An Kona Fastocin Peter Obi Da Kwankwaso A Jihar Kano

by aksam
June 1, 2026
Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma  Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC)  A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar
SIYASA

Tsohon Gwamnan Jihar Kano, Rabiu Musa Kwankwaso, Ya Koma Jam’iyyar National Democratic Congress (NDC) A Hukumance; Inda Ya Karɓi Katin Zama Mamba Na Jam’iyyar

by aksam
May 3, 2026
Gwamnatin Jihar Bauchi Ta Umarci  Duk Masu Riƙe Da Mukaman Siyasa Dake Da Niyyar Tsayawa Takara Dasu Yi Murabus Kafin Ranar Juma’a 24 ga Watan Afrilu 2026
SIYASA

Gwamnan Jihar Bauchi, Sanata Bala Mohammed Ya Fice Daga Jam’iyar PDP

by aksam
May 2, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Wata Kotu Ta Tabbatar Da Dakatarwar Da Aka Yi Wa Ganduje Daga  Shugaban Jam’iyyar APC

Wata Kotu Ta Tabbatar Da Dakatarwar Da Aka Yi Wa Ganduje Daga Shugaban Jam’iyyar APC

April 17, 2024
Rundunar  ‘Yan Sanda  Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

Rundunar ‘Yan Sanda Reshin Jihar Gombe Ta Dawo Da Dokar Hana Zirga Zirgar Babura A Jihar

April 2, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media