• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ko kana cikin wanda suka cancanci rancen kudin karatu daga gwamnatin tarayya

aksam by aksam
July 6, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban Najeriya Bola Tinubu, ya cika ɗaya daga cikin alƙawuran da ya ɗauka yayin yaƙin neman zabensa, na bai wa ɗalibai rancen kudi don yin karatu.

Ma’aikatar ilimi ta ƙasa ce za ta gudanar da shirin lamunin, wanda ɗalibai marasa ƙarfi da suka yi rajista a manyan makarantu za su amfana

RelatedPosts

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

Dokar lamunin karatun ta kuma ƙunshi wasu hukunce-hukunce ga waɗanda suka gaza biya, kamar ɗauri da tara, don ƙarfafa biyan lamunin

Ma’aikatar ilimi ta ƙasa ce za ta gudanar da tsarin ba da kuɗaɗen lamunin, kuma ɗalibai marasa ƙarfi da suka yi rajista a manyan makarantun ƙasar nan ne kawai za su amfana da shirin.

Dele Alake, mai magana da yawun Shugaba Tinubu ya bayyana cewa babban maƙasudin ƙudirin shine samar da hanyar zuwa manyan makarantu ga ‘yan Najeriya masu ƙaramin ƙarfi ta hanyar asusun lamuni na ilimi na Najeriya.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Bayan cefanar da tashar Malan Kato, al’ummar gurin na kara shiga halin tsaka Mai wuya

Next Post

Yadda Jam’iyar APC a Kano ta tsoma baki akan video dala

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026
Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya
LABARAI

Badakalar shugabanni a Amurka Ta Tayar da Muhawara A Matsayin Ta Na Jagorar Duniya

by Khadija Maitaya
June 10, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Muhammad Sanusi ll ya yi tsokaci kan matsalolin suka dabaybaye Najeriya

Muhammad Sanusi ll ya yi tsokaci kan matsalolin suka dabaybaye Najeriya

July 4, 2024
Babban Limamin Masallacin Juma’a  Na Tudun Biri Dake Kaduna Sheikh Imam Hashimu Jafar Ya Suke Lamirin Masu Cewa; Zasu Kai Gwamnati Kara

Babban Limamin Masallacin Juma’a Na Tudun Biri Dake Kaduna Sheikh Imam Hashimu Jafar Ya Suke Lamirin Masu Cewa; Zasu Kai Gwamnati Kara

December 15, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media