• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ko kana cikin wanda suka cancanci rancen kudin karatu daga gwamnatin tarayya

aksam by aksam
July 6, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Shugaban Najeriya Bola Tinubu, ya cika ɗaya daga cikin alƙawuran da ya ɗauka yayin yaƙin neman zabensa, na bai wa ɗalibai rancen kudi don yin karatu.

Ma’aikatar ilimi ta ƙasa ce za ta gudanar da shirin lamunin, wanda ɗalibai marasa ƙarfi da suka yi rajista a manyan makarantu za su amfana

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Dokar lamunin karatun ta kuma ƙunshi wasu hukunce-hukunce ga waɗanda suka gaza biya, kamar ɗauri da tara, don ƙarfafa biyan lamunin

Ma’aikatar ilimi ta ƙasa ce za ta gudanar da tsarin ba da kuɗaɗen lamunin, kuma ɗalibai marasa ƙarfi da suka yi rajista a manyan makarantun ƙasar nan ne kawai za su amfana da shirin.

Dele Alake, mai magana da yawun Shugaba Tinubu ya bayyana cewa babban maƙasudin ƙudirin shine samar da hanyar zuwa manyan makarantu ga ‘yan Najeriya masu ƙaramin ƙarfi ta hanyar asusun lamuni na ilimi na Najeriya.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Bayan cefanar da tashar Malan Kato, al’ummar gurin na kara shiga halin tsaka Mai wuya

Next Post

Yadda Jam’iyar APC a Kano ta tsoma baki akan video dala

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kamfanonin Siminti Sun Amince Su Tage Farashinsa Daga Naira 10,000 Zuwa Naira 8,000 Ko Naira 7,000 Kan Kowane Buhu Matukar Gwamnatin Tarayya Ta Amince

Kamfanonin Siminti Sun Amince Su Tage Farashinsa Daga Naira 10,000 Zuwa Naira 8,000 Ko Naira 7,000 Kan Kowane Buhu Matukar Gwamnatin Tarayya Ta Amince

February 20, 2024
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Jerin kamfanin tsaro na Amurka 10 da ‎China Ta Kakaba wa Takunkumi

June 22, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

Kotu Ta Yanke Wa Matar Aure Hukunci Bayan Samunta Da Watsa Tafasasshen Ruwa Ga Kishiyarta

August 7, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media