• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kalli matakin da Tinubu ke shirin dauka domin Hana zanga-zangar Yan Najeriya da zasu gudanar

aksam by aksam
July 12, 2024
Reading Time: 1 min read
1
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
477
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Gwamnatin tarayya ta sanar da daukar sabon mataki domin wadata a Najeriya da abinci.

Hakan na dauke ne cikin wani sako da mai taimakawa shugaba Bola Tinubu a kan harkokin sadarwa, Bayo Onanuga ya wallafa a shafin X.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Ya ce gwamnatin ta yi alkawarin cewa farashin abinci zai karye a cikin watanni masu zuwa.

Onanuga ya wallafa cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince da sayen motocin noma kirar tarakta kanana guda 2,000.

Mai taimakawa shugaban kasar ya kara da cewa shugaba Tinubu ya kara bayar da umurnin sayen manyan tarakta guda 1,200.

Gwamantin tarayyar ta kara da cewa za a sayo garma da za a rika amfani da su samfura daban-daban.

A dunkule, za a sayo garma kimanin 5,000 domin ganin ayyukan noma sun bunkasa a Najeriya, rahoton Leadership

Bayo Onanuga ya bayyana cewa gwamnatin tarayya za ta ba da kwangilar aikin ne ga kamfanin harkar noma na MAP.

Share191Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kalli wasu abubuwa da suka bayyana bayan ganawar Tinubu da shugabannin NLC

Next Post

Atiku ya goyi bayan gudanar da zanga-zangar kasa, kalli abin da ya fada

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Comments 1

  1. Aliyu jibrin says:
    2 years ago

    good news

    Reply

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Babban Hafsan Sojojin Najeriya Ya Ce;  Ba Za Su Lamunci Duk Wani Yunkurin Na Canza Gwamnati Ta Hanyar Fakewa Da Zanga-Zanga Ba

Sojojin Najeriya Sun Kashe Ƙasurgumin Dan ta’adda Da Ya Addabi Arewa

September 13, 2024
Yadda wani matashi ya yi safarar hodar Iblis a cikin littattafan Addini

Yadda wani matashi ya yi safarar hodar Iblis a cikin littattafan Addini

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media