• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kalli jawabin rundunar yan sanda bayan yan bindiga sun fara kai hari jihohin yarbawa

aksam by aksam
February 2, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kwara – ‘Yan bindiga sun kai hari a daren yau a fadar Mai martaba Sarkin Koro a karamar hukumar Ekiti da ke jihar Kwara.

Rahoton Daily Trust ya ce ‘yan bindigar sun harbe Mai martaba Janar Segun Aremu mai ritaya wanda shi ne Olukoron Koro.

RelatedPosts

Harin ‘Yan Daba: NAWOJ Ta Jajantawa Ma’aikatan Pyramid FM Kano

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

An kashe Sarki, an dauke matarsa a garin Ekiti Miyagun ba su tsaya nan ba, sun dauke matar marigayi Janar Segun Aremu, sannan sun yi awon gaba da wasu mutane biyu.

Mai magana da yawun ‘yan sandan jihar Kwara, Toun Ejire-Adeyemi ta sanar da aukuwar lamarin da safiyar ranar Juma’a.

Ejire-Adeyemi ta ce an aika dakaru domin ganin an cafko wadanda suka yi ta’adin.

Jawabin ‘yan sandan jihar Kwara “Muna tabbatarwa al’umma cewa za ayi bakin kokari wajen tabbatar da an yi gaggawar hukunta wadanda suka yi laifin.

An tsaurara matakai a yankin Koro, ana tattara jami’ai domin su ingnata tsaro domin tabatar da kariya ga mazaunan.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wasu Yan bindiga sun yi barazanar kashe mutane bakwai bayan idan ba’a biya musu bukatar su ba

Next Post

Dambarwa a jihar Plateau yayin da INEC ta cire jam’iyyar PDP a jerin masu takara na gobe Asabar

aksam

aksam

RelatedPosts

Harin ‘Yan Daba: NAWOJ Ta Jajantawa Ma’aikatan Pyramid FM Kano
LABARAI

Harin ‘Yan Daba: NAWOJ Ta Jajantawa Ma’aikatan Pyramid FM Kano

by Khadija Maitaya
September 11, 2026
Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano
LABARAI

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

by Abdulhamid Isa
September 7, 2026
Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Fadar shugaban kasa ta fadi dalilin Tinubu na tafiya China da iyalansa

Fassarar kalaman shugaban kasa

August 4, 2024
Yadda Shugaba Xi Jinping ya isa kasar Vietnam domin ziyarar aiki

Yadda Shugaba Xi Jinping ya isa kasar Vietnam domin ziyarar aiki

December 12, 2023
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

September 7, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media