• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ga Jerin Sunayen ‘Yandaba 72 Da Rundunar ‘Yansandan Jihar Kano Ke Nemansu Ruwa A Jallo

aksam by aksam
December 22, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home KOTU
ADVERTISEMENT
478
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA

Rundunuar yan sandan jahar Kano, ta shelanta neman wasu matasa 72 da ake zargi da aikata laifukan daba a yankin karamar hukumar Dala.

RelatedPosts

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar (ADC) Na Kasa

Kotun Koli ta yanke hukuncin kan rikicin jam’iyyar PDP

Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi

Kwamishinan yan sandan jahar Kano CP Muhammed Usaini Gumel ne, ya bayyana hakan ya yin zantawarsa da Idongari a shelkwatar rundunar a ranar juma’a.

CP Gumel, ya ce wadanda ake zargin suna fito wa ne domin gungun-gungu, da suke tsoratar da al’umma dan su aikata mu su fashi.

Sai dai ya kara da cewa, makonni biyu kenan da fara samun labarin gungun matasan, da suka fito da wani sabon salo dan razanar da jama’a ta hanyar wasa wukake a kan tituna su firgita jama’a su gudu gidajen su ,sannan su aikata mugun nufunsu na sace-sace dai dai sauransu.

Cikin jerin sunayen da rundunar ta fitar sun hada da:

No Sunaye Unguwa
1. Bahago Afah Kuka Bulukiya
2. Malam Keya Dogon Nama
3. Habu Mayo Kuka Bulukiya
4. Dan Mama Adakawa
5. Alhajin Bilal Lungun B/malam Madabo
6. Buda Karofin Dala
7. Alhaji Baba Shirawa
8. Abba Gashi Gashi Dandinshe Tasha
9. Hassan Cisse Rijiya Biyu
10. Dan Kamsusi Dandinshe
11. Likuman Makafin Dala
12. Saddiku Style Gadar Salga
13. Kwaja Dandinshe
14. Malam Rodi Dala Makarantar Nafahatu
15. Halifa Dan Asabe Shatsari
16. Bagiya Shatsari
17. Abba Ali Mugu Sanka
18. Dan Kyahun Rijiya Biyu
19. Nabara’u Madigawa
20. Habu Udukul Madigawa
21. Fato Madigawa
22. Haruna Musa Jibrin Madigawa
23. Malam Shehu Madigawa
24. Dahuwa Chediya
25. Fiya Dandinshe
26. Dubulliya Aikawa
27. Sharu Sharna Rijiya Biyu
28. Bukari Tijjani Dala
29. Dan Auwalu Kwanar Dala
30. Dan Chaina Kul-kul
31. Shangwa Rimin Abba Kul-kul
32. Dan Yellow Chediya
33. Abba Kan Fulogi Rijiya Biyu
34. Dilin Dala Layin Sarka Gurgu
35. Dandolo Lungun Kotu
36. Master Lungun Kotu
37. Dogo Kantin Uba Angwaye Titin Alfanda
38. Bala Kwalli Kantudu
39. Ala Baka Bakin Kasuwa Maskwani
40. Ummo Lungun Kotu
41. Walidi Lungun Yankifi
42. Guguwa Yalwa
43. Bisi Yalwa
44. Yartakabiruwa Yalwa
45. Ubaidu Kantudun Madabo
46. Shatoli Filin
47. Dan Isa Shirawa
48. Kabiru KB Show Bayan Dala Lungun Nafahatu
49. Nurere Lungun Kotu
50. Abba Ho Filin Faroma
51. Saddiku Savio Filin Kutare
52. Wando Filin Kutare
53. Yahaya Army Lungun Nafahatu
54. Mubarak Bade Lungun Nafahatu
55. Dan Umar Ziri Zirin Gyaranya
56. Abdul Lokon Makera Shatari
57. Addahir ( Dahri) Dirimin Daje
58. Tere Dirimin Daje
59. Annani Karofin Daganda
60. Tata Kantudu
61. Dan Sani Falo
62. Oris Kantudu
63. Tsulum Lungun Kankarofi
64. Mamman Kantudu
65. Malo Kantudu
66. Al-amin Makafin Dala
67. Tulu Dala
68. Abba Idan Dala
69. Tahani Lungun Yan Kifi
70. Kilo Dala
71. DaN Jamilu Adakawa
72. Dan Turkwi Adakawa

Kwamishinan ya ce, wannan ba fadan daba ne kamar yadda aka sani abaya domin har yanzu babu wanda aka jiya wa rauni, ko aka kwantar dashi asibiti, kawai suna yi ne domin tayar da kura su aikata laifin fashi , da kuma farfasa motocin jama’a da dai sauransu.

Ya kuma ce matasan da suke fitowa suka aikata fashin rundunar ta tabbatar da cewa masu laifi ne, domin za su shiga farautar su.

CP Gumel, ya umarci jami’an yan sanda tare da shawartar yan bijilanti da masu unguwanni duk inda suka gansu su cafke su dan gurfanar da su a gaban kotu.

Kwamishinan ya ce wannan lokacin ba na yin afuwa ba ne lokaci ne na yin fito-na fito da su duk inda aka gansu.

A karshe kwamishinan ya yi kira ga iyaye da su dinga tsawatarwa da yayan su a duk lokacin da suka gansu da wani makami su karbe shi tare da yi musu nasiha kan illar dake tattare da rike makami ba tare da samun izini ba.

Share191Tweet120SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Mai Bincike Akan Bankin CBN Ya Bankado Asusun 593 Na Kasashen Ketare Masu Alaka Da Emefiele

Next Post

Kungiyar Manyan Motoci haya tayi wasu kalamai ga Gwamnatin tarayya

aksam

aksam

RelatedPosts

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar  (ADC) Na Kasa
KOTU

Yanzu-Yanzu: Kotun Koli Ta Tabbatar Da Sanata David Mark a Matsayin Halastaccen Shugaban Jam’iyyar (ADC) Na Kasa

by aksam
April 30, 2026
Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin  Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa
KOTU

Kotun Koli ta yanke hukuncin kan rikicin jam’iyyar PDP

by aksam
April 30, 2026
Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi
KOTU

Kotu Ta Yanke Wa Umar Idris Farawa Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya Bisa Samun sa Da Laifi

by aksam
April 22, 2026
Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin  Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa
KOTU

Yau Ake Sa Ran Kotun Koli Ta Najeriya Zata Yanke Hukunci A Yau Kan Rikicin Shugabancin Jam’iyyar ADC A Matakin Kasa

by aksam
April 22, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

A Yau Ne Al’ummar Kasar Ghana Suke Bikin Samun ‘Yan Cin Kai Shekarau 67:- Daga Hannun Turawan England

Happy 67TH Ghana Independence Anniversary

March 6, 2024
Tun Kafin Ranar 1 Ga Watan August Ta Zo Domin Fara Zanga-Zangar Lumana;  Wasu Jihohin Sun Fara

Tun Kafin Ranar 1 Ga Watan August Ta Zo Domin Fara Zanga-Zangar Lumana; Wasu Jihohin Sun Fara

July 30, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media