• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Daurawa ya bayyana matakai da irin kayan Dakin da zasu rabawa zawarawa da yanmata bayan Hizba ta d’aura musu Aure

aksam by aksam
July 13, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
472
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar hisbah ta jihar Kano ta nanata kudurinta na cika alkawarin sabon gwamnan Kano injiniya Abba Kabir Yusuf na ci gaba da gudanar da auren zawarawa a jihar Nan.

Babban kwamandan hukumar sheik Aminu Ibrahim daurawa ne ya bayyana hakan ga manema labarai a dai dai lokacin da yake kama aiki a hukumar biyo bayan karbar takardar kama aikin sa hukumar Jim kadan bayan dawowar sa daga kasa Mai tsarki bayar gudanar da aikin hajji.

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

Idan za,a iya tunawa lamarin nadin shehin malamin ya Dade ana tattaunashi a kafafen sada zumunta da sauran wuraren da mutane ke haduwa dama

ita kanta hukumar hisbah tun kafin samun mikawa malamin takardar kama aiki a matsayin kwamandan hisbah na jihar Kano .sheik Daurawa yace ba zasuyi kasa a gwiwa ba wajen bin umarnin gwamnati na aurad da zawarawa da yammata a fadin jihar kano.

Sheik Aminu Daurawa yace bazasu laminci cin amanar gwamnati ba a wannan karon domin a baya an Sami wasu bata garin da suke zuwa a matsayin zawarawa alhalin sun Dade a tare a matsayin ma,aurata don haka yace a wannan karon bazasu laminci wannan zamba cikin amincinba

Ya kuma Kara da cewa a bangaren kayan dakin da ake bawa ma,auratan da suka samu shiga auran zawwarawa anyi tsari domin har kwamati aka kafa Wanda zai sa idanu a Samar da ingantattun kayan ta inda duk Wanda aka bawa kwangila yayi almundahana ba zasu kyale shi ba.

Kwamandan ya ce sun shiya tsaf domin tunkarar gudanar da auran zawarawa Nan ba da dadewaba.

A wani cigaban kuma Wakiliyar mu Jamila Sulaiman Aliyu, ta labarta Mana cewa kwamandan yaja hankalin dakarun hukumar dasu dage wajen zamarwa al’ummar Kano ababan kwatance tun daga fuskar ibada zuwa muamala Mai kyau domin su madubi nee ga al’ummar da suke tare dasu.

Share189Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wasu fasinjojin jirgin sama sun sha da kyar bayan sun hadu da hadari

Next Post

Yadda Gwamnatin Kano ta tanadi hanyoyin bunkasa rayuwar matasa

aksam

aksam

RelatedPosts

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan
LABARAI

Gwamnan Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf Ya Sanya Ranar Talata 05 GA watan Mayu 2026, A Matsayin Ranar Da Zai Jagoranci Rantsar Da Murtala Sule Garo A Matsayin Mataimakin Gwamnan

by aksam
May 4, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano
LABARAI

NDLEA Ta Kama Mutane 6, Ta Rushe Maboyar Miyagun Kwayoyi a BUK Old Site Kano

by Khadija Maitaya
May 4, 2026
Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A  Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga  Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC
LABARAI

Tsohon Dan Takarar Shugaban Kasa A Jam’iyyar Labour Party, Peter Obi, Ya Sanar Da Ficewarsa Daga Jam’iyyar Haɗaka Ya ADC

by aksam
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kotu ta yanke hukunci kan wasu yan Daudu

Kotu ta yanke hukunci kan wasu yan Daudu

November 2, 2023

How to Activate Cybet Casino Promotions

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media