Gwamnatin jihar Kano ta Sha alwashin farfardo da harkokin wasanni matasa a jihar Kano
Bayanin hakan ya fitone daga bakin Mai baiwa Gwamnan Jihar Kano shawara akan harkokin wasanni da cigaban matasa Hon.Yusuf Imam Shu’aibu
Shu’aibu yace Gwamnatin Kano ta shiryawa matasa abubuwa na cigaban matasa domin farfardo da inganta rayuwar su
Ya Kuma ce duk lokacin da aka Gina matashi kamar an gida Alumma ne
Daga karshe ya Yi kira ga matasa da su dogara da kansu wajen Neman aikin Yi domin rage zaman banza










