• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Dalilan NLC da TUC na amincewa da tayin gwamnatin tarayya

aksam by aksam
October 2, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
475
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A  yayin wani zama da ya gudana tsakanin shugaban ma’aikatan fadar shugaban Najeriya Femi Gbajabiamila da shuwagabannin kungiyar kwadago
ya jagoranta tare da shugabannin kwadagon, an tattauna muhimman batutuwa don lalubo mafita.

Batutuwan da aka tattauna sun hadar da amincewa da karin albashin wucin gadi na Naira 25,000 ga ma’aikata, da kuma gaggauta samar da motoci masu amfani da gas don saukaka matsalolin sufuri, da cire tallafin man ya haifar.

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Wani alkawari kuma da gwamnatin ta yi shi ne na samar da kudade ga kananan masana’antu, da kuma cire harajin VAT daga iskar gas tsawon watanni shidda, da rabawa gidaje miliyan 15 tallafin Naira dubu saba’in da biyar a wata uku, ma’ana Naira dubu ashirin da biyar a kowanne wata.

Matsayar da aka cimma
Yayin taron na shugabannin kwadagon da kuma bangaren gwamnati dai an amince a kan cewa ba za a iya aiwatar da dukkan wadannan manufofi ba, a yayin da ‘yan kwadago ke yajin aiki, don haka har sai sun janye yajin aikin da suke so su tafi.

Kazalika shugabannin kwadagon sun bukaci a sake duba karin da aka yin a naira dubu ashirin da biyar, don haka wakilan gwamnati a zaman sun ce za su sake mika wa shugaba Tinubu bukatar don ya yi nazari a kanta.

Gwamnatin Tarayya za ta fara biyan N75,000 ga gidaje miliyan 15 akan naira 25,000 duk wata, na tsawon watanni uku daga Oktoba zuwa Disamba 2023.

An cimma matsaya a kan cewa za a kafa wani karamin kwamiti da zai tabbatar da aiwatar da yarjejeniyoyin da aka cimma, kana kungiyoyin na NLC da TUC za su yi nazari a kan tayin da Gwamnatin Tarayyar ta yi, da manufar fasa tafiya yajin aiki.

Sauran wadanda suka wakilci gwamnatin Najeriya a zaman sun hadar da Ministan Kudi kuma Ministan Tattalin Arziki, Wale Edun, da Ministan Yada Labarai da Wayar da kan jama’a Mohammed Idris, da Ministan Kwadago Simon Lalong, da Karamin Ministan Kwadago, Nkeiruka Onyejeocha, da Ministan Kasafin Kudi da Tsare Tattalin Arziki, Abubakar Atiku Bagudu, Ministar Agaji da ta Yaki da fatara Betta Edu, da Ministan ciniki da Masana’antu da Zuba Jari, Doris Uzoka-Anite, da Shugaban Ma’aikata na Tarayya, Dr. Folasade Yemi- Esan da mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin tsaro Mallam Nuhu Ribadu

Share190Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda hukumar Makarantar shahada ta gabatar da shawarwari ga Dalibai

Next Post

Hasashen masana akan Farashin iskar Gas

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Dalilan Kungiyar Kwadago na janye yajin aiki

Dalilan Kungiyar Kwadago na janye yajin aiki

June 4, 2024

Kasinopeleistä ja niiden turvallisuudesta: Näkökulmia Suomen markkinoille

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media