• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Dalilan kungiyar masu kananan masanaantu na nuna gamsuwar ta da umarnin shugaba Tinubu

aksam by aksam
October 20, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Hukumar Gudanarwar Kungiyar masu kananan masana,antu ta jihar kano,ta bayyana gamsuwarta da umarni da Gwamnatin tarayya ta bayar na shigo da wasu daga cikin kayayyakin masarufi zuwa cikin kasar nan.

Shugaban kungiyar Ibrahim Bashir na Sambo ne ya bayyana haka a yayin ganawarsa da manema labarai dangane da bude iyakokin kasar nan da baiwa yankasuwa Dala Wanda ya gudana a ofishinsa dake rukunin kamfanonin Sharada.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Ibrahim Bashir yace,indai wannan tsari da Gwamnatin ta amince da su,zai samu kulawa to lallai za’a samu gagarumar nasara wajen shigo da kayayyaki daga kasashen ketare, Wanda kuma,kasar za ta samu saukin abubuwa,musamman yadda kayayyakin masarufi suka yi tashin gwauran zabi a fadin kasar nan.

Shugaban yace, Masu Kananan Masana’anutu a jihar kano, suna Neman hadin kan Gwamnatin tarayya da ta jiha wajen ganin an tallafawa masu kananan Masana’antu dake nan jihar kano ,kasancewar suna fama da rashin cikakken jari da kayayyakin aiki irin na kasashen ketare.

Ibrahim Bashir yace, lokaci yayi da Gwamnati za ta dubi kananan masana’antun jihar kano kasancewar suna mutukar ragewa Gwamnatoci a matakai daban_daban nauye nauye ta bangaren marasa Ayyukan yi da suka yi yawa a lunguna da sakuna na Kananan Hukumomin jihar kano.

Shugaban yace, Rashin samun Sana’a a gurin Matashi da rashin Zuwa Makaranta suna bashi damar yin tunanin Abubuwan da zai aikata domin Neman mafita a cikin Rayuwarsa.

Alh Ibrahim Bashir Sambo,ya yabawa Gwamnatin jihar kano da ta ke kokarin ta Tura Daliban jihar kano zuwa kasashen ketare domin Neman Ilimi,Domin ilimi shine yake kara seta rayuwar ‘Yanadam a kodayaushe.

Haka Zalika,Ya bukaci Gwamnatin jihar kano da ta tarayya da su hada hannu da Rukunin Kamfanoni dake Sharada,Saboda Gudunmawar da suke bayarwa a kodayaushe a ciki da wajen jihohin.

Yace, Kungiyar masu kananan Masana’ntu ta jihar kano,ta jaddada kudirinta na hada hannu da Gwamnatoci a matakai daban daban domin Neman hanyoyin da za ta saukakawa Alumma da samarwa ‘Ya’yanta mafita da su rika sarrafa kayayyakin masarufinsu da samarwa matasa ayyukan yi da samarwa Gwamnatin Kudaden haraji yadda ya kamata.

Daga karshe Shugaban Kungiyar, Ibrahim Bashir Sambo, ya bukaci yankungiyar,da su kasance masu baiwa kungiya da Hukumomin Gwamnati da suke da hannu a Fannin cikakken hadin kan da ya kamata domin samun damar ciyar da kungiyar gaba.

Ibrahim sani gama pyramid radio.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Watannin yajin aiki, Tinibu ya bada umarnin biyan Malaman Jami’a

Next Post

Yakin palatine, Dubban daliban jami’a sun gudanar da zanga-zanga a Burtaniya

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Amurka ta gabatar da ra’ayin ta kan Masu Amfana da Mashigar Hormuz

Amurka ta gabatar da ra’ayin ta kan Masu Amfana da Mashigar Hormuz

April 9, 2026
Innalullahi Wa’inna Ilaihir Raji’un !!!

Innalullahi Wa’inna Ilaihir Raji’un !!!

September 2, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media