• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Bayan Ganduje ya yi Murabus an Hangi Kwankwaso a Abuja

aksam by aksam
June 27, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
469
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Abuja – Yayin da labarin murabus ɗin shugaban APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya karaɗe Najeriya, an hangi jagoran NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso a Abuja.

Tsohon ɗan takarar shugaban kasa, Dr. Rabiu Musa Kwankwaso ya kaddamar da babban ofishin jam’iyyar NNPP a babban birnin tarayya Abuja a yau Juma’a.

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Mai taimakawa Kwankwaso kan harkokin midiya, Hon. Saifullahi Hassan ne ya bayyana hakan a wata sanarwa da ya wallafa a shafinsa na X.

Sanarwar ta ce jagoran NNPP ya kaddamar da babban ofishin jam’iyyar reshen Abuja a unguwar Wuse Zone 6.

Taron ya samu halartar manyan ƙusoshin jam’iyyar ciki har da shugaban NNPP na ƙasa, Dr. Ahmed Ajuji da sauran ƴan kwamitin gudarwa (NWC) da magoya baya.

Share188Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Cikakken bayani kan Dalilan da su ka sanya Ganduje yin murabus a mukaminsa

Next Post

Da dumi’dumi: An Maye Gurbin Ganduje da ɗan jihar Borno

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Gwamnan Kano zai Gina masallacin Juma’a sadaukar wa ga wadanda suka rasu a rikicin BUK da mutanen Rimin Danzakara

Gwamnan Kano zai Gina masallacin Juma’a sadaukar wa ga wadanda suka rasu a rikicin BUK da mutanen Rimin Danzakara

February 7, 2025
Jami’an tsaro a Amurka suna ci Gaba Da muzanta Masu zanga-zanga

Jami’an tsaro a Amurka suna ci Gaba Da muzanta Masu zanga-zanga

January 15, 2026
ADVERTISEMENT

Trending.

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media