• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Babban Malamin Addinin Musulunci, Ibn Sina, ya shawarci al’umma akan Abin da Allah yafi so a 10n Farko na Zulhijja

aksam by aksam
May 30, 2025
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
477
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Abdullahi Dan Bala Gwarzo

Yayin da watan Zul-Hijjah ke gabatowa, masana addinin Musulunci na kara jan hankalin al’umma game da falalar kwanaki goma na farko na wannan wata mai albarka, tare da ba da shawarwari kan yadda za a amfana da su cikin ibada da kyawawan ayyuka.

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

A wata tattaunawa da Aminiya, tsohon shugaban hukumar hisbah na jahar kano ,kuma shugaban makarantar koyar da aikin hajji da Umar, sheikh Haroon muhd sani ibn sina Kano, ya bayyana cewa wannan lokaci na daga cikin mafiya daraja a cikin dukkan watanni na shekarar.

Ya ce, “Wannan kwanaki ne mafi falala, Allah Madaukakin Sarki ya rantsuwa da su a cikin Alkur’ani. Manzon Allah (SAW) ya ce ba wani aiki na alheri da ya fi so ga mutum ya yi cikin shekara kamar yawaitar ibada a cikin wadannan kwanaki.”

Ibn sina ya yi nuni da abubuwan da ake so Musulmi ya yi a wannan lokaci, ciki har da:

Yawaitar salati, istigfari, hailala da karatun Alkur’ani

Yin nafiloli da azumi, musamman ga wadanda ba za su yi aikin Hajji ba

Sadar da zumunci da bayar da sadaka

Ya kara da cewa, “Ana so Musulmi su yi azumi a cikin kwanakin goma, sai dai wadanda za su tafi Hajji kada su yi azumin ranar Arafah, kuma wadanda ba za su yi ba su daina azumi a ranar Sallah, wato cikon goman watan.”

Mai halin yin Layya
ya kuma shawarci al’umma masu karfin yin layya da su kiyaye kada su yi aski ko yanke faratansu a cikin wannan lokaci, domin bin koyarwar Sunnah.

Share191Tweet119SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

His Eminence the Sultan of Sokoto Muhammad Sa’ad Abubakar Has Declared Today Wednesday the 28th of May 2025 As The First Day of Zulhijja1446AH , Islamic Calendar

Next Post

An Yi Kira Ga Mahukunta Da Sauran Al’umma Su Kawowa Makarantar Ibnu Hajar International, Kaduna Daukin Dan Cigaba Da Aikin Ginin Makarantar

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Yadda matashi ɗan unguwar fanshekar ya zama soja a ƙasar Amurka

Yadda matashi ɗan unguwar fanshekar ya zama soja a ƙasar Amurka

May 13, 2023
Shugaban kasar Türkiye ya mika daruruwan gidaje ya ya gina wa wadanda girgizar kasa ta shafa

Shugaban kasar Türkiye ya mika daruruwan gidaje ya ya gina wa wadanda girgizar kasa ta shafa

February 6, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media