• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ana Ta Ce-Ce-Ku-Ce Kan Rufta Najeriya 🇳🇬 Ta Karbar Yar-je-je-ni-yar Auren Jinsi Akan Kudi Dala Billiyan 150

aksam by aksam
July 5, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
Wasu malamain addinnin Musulunci dana Kirista sun koka akan Gwamnatin Tarayya, domin sanya hannu akan Yar-je-je-ni-yar,

A cewarsu, yarjejeniyar tana dauke da wasu sharadai da suka kunshi cewa kasashe masu tasowa dole su yarda da ‘yancin ‘yan luwadi da ‘yan madigo da kuma ‘yancin yin auren jinsi daya in da suka bayyana rashin jindadinsu

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

Bayanai akan yarjejeniyar ya fito ne lokacin da Ministan Kasafin Kudi Da Tattalin Arziki Alhaji Abubakar Atiku Bagudu, ya bayyana irin halin da ake samu a wata liyafa da kungiyar Kasashen Turai suka shirya a Abuja. Duk da dai ya ce, Najeriya ta sa hannu ne a sahale bashin Dala Billiyan 150.

Kasashe da dama a duniya sunke yadda sun sanya hannu kan yarjejeniyar a 2023 lokacin da aka yi ta. Kasashe sun hada da: Guinea, Trinidad, Tobago, Mauritania da wasu Kasashen Afrika da dama

Yanzu haka wannan lamari ya jawo cece-kuce a shafukan sada zumunta na Najeriya inda ‘yan Najeriya ke nuna allawadai da wannan lamarin.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Dalilin babbar Kotun tarayya na bayar da wa’adin sa’o’i 48 ga alkalai 2n da suke bincikar Ganduje

Next Post

Abin da yakamata ku sani Akan yarjejeniyar bada Kariya ga masu auren Jin da Najeriya ta saka hanu

aksam

aksam

RelatedPosts

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa
Uncategorized

Iyalan Janar Rabe sun Musanta Sanarwar Gwamnatin Katsina Kan Dalilin Mutuwarsa

by aksam
June 15, 2026
Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato
Uncategorized

Mahara Sun Kashe ’Yan Yawon Sallah Bakwai A Sakkwato

by aksam
June 2, 2026
Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa
Uncategorized

Rahotanni Daga Jihar Imo Sun Bayyana Cewa Wani Magoyin Bayan Kungiyar Kwallon Kafa Ta Arsenal Ya Rasa Ransa

by aksam
May 31, 2026
Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya
Uncategorized

Zafin Rana Ya Hallaka Mutum 16 A Indiya

by aksam
May 31, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Dalilin da ya saka Sarkin Gaya ya sake zama sarki bayan tube su da aka yi a baya

Dalilin da ya saka Sarkin Gaya ya sake zama sarki bayan tube su da aka yi a baya

July 19, 2024
Da Dumi-Dumi:Babban Hafsan Sojin Isra’ila ya magantu akan sulhun tsagaita wuta da Iran

Da Dumi-Dumi:Babban Hafsan Sojin Isra’ila ya magantu akan sulhun tsagaita wuta da Iran

June 24, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media