• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Ana Ta Ce-Ce-Ku-Ce Kan Rufta Najeriya πŸ‡³πŸ‡¬ Ta Karbar Yar-je-je-ni-yar Auren Jinsi Akan Kudi Dala Billiyan 150

aksam by aksam
July 5, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home Uncategorized
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

DAGA HASSAN UMAR GWAMMAJA
Wasu malamain addinnin Musulunci dana Kirista sun koka akan Gwamnatin Tarayya, domin sanya hannu akan Yar-je-je-ni-yar,

A cewarsu, yarjejeniyar tana dauke da wasu sharadai da suka kunshi cewa kasashe masu tasowa dole su yarda da ‘yancin ‘yan luwadi da ‘yan madigo da kuma ‘yancin yin auren jinsi daya in da suka bayyana rashin jindadinsu

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Bayanai akan yarjejeniyar ya fito ne lokacin da Ministan Kasafin Kudi Da Tattalin Arziki Alhaji Abubakar Atiku Bagudu, ya bayyana irin halin da ake samu a wata liyafa da kungiyar Kasashen Turai suka shirya a Abuja. Duk da dai ya ce, Najeriya ta sa hannu ne a sahale bashin Dala Billiyan 150.

Kasashe da dama a duniya sunke yadda sun sanya hannu kan yarjejeniyar a 2023 lokacin da aka yi ta. Kasashe sun hada da: Guinea, Trinidad, Tobago, Mauritania da wasu Kasashen Afrika da dama

Yanzu haka wannan lamari ya jawo cece-kuce a shafukan sada zumunta na Najeriya inda ‘yan Najeriya ke nuna allawadai da wannan lamarin.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Dalilin babbar Kotun tarayya na bayar da wa’adin sa’o’i 48 ga alkalai 2n da suke bincikar Ganduje

Next Post

Abin da yakamata ku sani Akan yarjejeniyar bada Kariya ga masu auren Jin da Najeriya ta saka hanu

aksam

aksam

RelatedPosts

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano
LABARAI

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

by aksam
May 4, 2026
Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala
LABARAI

Shirye – Shiryen Fara Jigilar Maniyyata Aikin Hajjin 2026, Na Jihar Kano Ya Kammala

by aksam
April 17, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID
Uncategorized

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

by aksam
April 17, 2026
Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka
Uncategorized

Araqchi Ya Bukaci Kasashen Duniya Su Dauki Matsaya Ka

by aksam
April 11, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

An Ci Tarar Tsohon Shugaban Kasar Amerika Donald Trump  Dala Miliyan Dari Uku Da Hamsun Da Hudu, Da Dubu Dari Tara (354.9) A New York

An Ci Tarar Tsohon Shugaban Kasar Amerika Donald Trump Dala Miliyan Dari Uku Da Hamsun Da Hudu, Da Dubu Dari Tara (354.9) A New York

February 17, 2024
Fadar shugaban kasa ta fadi dalilin Tinubu na tafiya China da iyalansa

Fadar shugaban kasa ta fadi dalilin Tinubu na tafiya China da iyalansa

July 27, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

Β© 2023 Aksam media