• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

An Rotsa Babura 601 A Abuja

aksam by aksam
April 30, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

 

Daga Hassan Umar Gwammaja

A ci gaba da kokarin dakile amfani da Babura a Sassan Babban Birnin Tarayya Abuja da ke fama da cunkoso da rashin tsaro, Hukumar gudanarwar Babban Birnin Tarayya (FCTA) ta lalata babura guda 601 da aka kama bisa karya dokar hana zirga-zirgar su.

‎Lalata wadannan Babura ya gudana ne ranar Talata karkashin kulawar Hukumar Kula da Harkokin Motoci da Zirga-zirga (DRTS), a karkashin jagorancin Ministan Abuja, Nyesom Wike. Wannan mataki ya biyo bayan aiwatar da dokar da ke hana amfani da babura a wasu yankuna na birnin, wanda aka fara tun 1 ga Janairu, 2023.

 

Sakataren harkokin sufuri na FCTA, Dakta Elechi Chinedum, ya bayyana cewa wannan aiki yana da nasaba da doka da gwamnatin da ta gabata karkashin tsohon Minista, Mohammed Bello, ta shimfida domin kiyaye doka da oda a birnin.

”Dokar ta kayyade wuraren da ba a amince a rika amfani da babura ba, kuma abin da muka yi yau wata hanya ce ta tabbatar da cikar wannan doka,” in ji Dakta Chinedum.

A nasa jawabin, shugaban DRTS, Dakta Abdulateef Bello, ya bayyana cewa haramcin babura a babban birnin ba sabon abu ba ne, domin tun daga shekarar 2006 aka fara daukar matakin. Ya ce babura suna haddasa cunkoso, hadurra da kuma taimakawa aikata laifuka.

‎”Wannan aiki wata hanya ce ta kara tabbatar da haramcin babura a cikin birnin tarayya. Muna gargadin masu zuba jari a harkar babura da su dakatar da hakan, domin gwamnati za ta ci gaba da kwace su tare da lalata su kamar yadda kotu ta bayar da umarni,” in ji shi.

‎Shi ma jami’in ‘yan sanda mai kula da ayyuka a rundunar FCT, ACP Mode Magawata, ya bayyana damuwa kan yadda ake amfani da babura wajen aikata laifuka kamar fashi da makami da kuma satar muta

 

‎”Minista ya bada umarni cewa babu babura a yankunan da aka haramta, kuma mu a hukumance muna tabbatar da bin wannan umarni,” in ji ACP Maga

‎Wannan mataki na kara nuna kudurin gwamnatin tarayya na tabbatar da tsaro da daidaito a harkokin zirga-zirga a Babban Birnin Tarayya.

 

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

‎Kotun Soji A Najeriya Ta Yanke Wa Wani Soja Hukuncin Kisa Ta Hanyar Rataya

Next Post

Fadar Shugaban Najeriya Ta Musanta Labarin Sauke Ministocin Kasar Uku

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Hukumar custom ta ja hankalin masu shaawar shigo da kayyaki da ketare su guji abu daya tak

Hukumar custom ta ja hankalin masu shaawar shigo da kayyaki da ketare su guji abu daya tak

March 30, 2024
Bazoum, Kotu ta baiwa shugaban kasar Niger zazzafan umarni

Bazoum, Kotu ta baiwa shugaban kasar Niger zazzafan umarni

April 4, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media