• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Alamu 6 da abokin gaskiya ke dauke dasu: masana halayyar Dan Adam

aksam by aksam
February 12, 2025
Reading Time: 2 mins read
0
Home Rahoton Na Musamman
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Daga Abubakar Sulaiman Gwammaja

Sanin kowanne mutum ne cewa rayuwa Bata yuwuwa ba tare da samun wani da zai zamo maka abokin ko amini imma Mace ko na miji.

RelatedPosts

Abin Da Ka Shuka Shi Za Ka Girba

A dangane da haka sahin Hausa na kafar yada labarai ta Aksammeda ya nazarto wa masu bibiyar sa wasu halaye shida daga cikin dimbun halayen da ake gane aboki na gaskiya

Alama ta farko

1 zai kasance Mai matukar murna da nasarar da ka samu a Koda yaushe; Amma idan ba da gaske ya ke kaunar ka ba to a Mafi yawan lokuta hassada ma ta isa ta raba k da shi musamman a ce Allah Yana yawn hada ka da alheri.

Alama ta biyu

2 zai kasance Mai kusantar ka a lokacin da rayuwa ta juya Maka baya: kasancewar rayuwa Babu Hali guda da yake tabbata to Amma psychologist sun ce ana gane aboki na gaske ta hanyar zama da kai a lokacin da rayuwa ta juya Maka baya.

Alama ta uku

3 zai kasance Mai yawan Jin halin da kake cikin; a cewar masana halayyar Dan Adam (psychologist) a turance yawan tuntuba da Jin halin da kake ciki shi ma alama ce ta gane aboki na gaskiya wanda bai kamata ka yi wasa da su ba.

Alama ta hudu

4 zai zama Mai kamanta gaskiya a gareka; a kowanne lokaci ba zai Maka abin da zaka yi Allah Wadai da shi ba ko a gaban ka ko Kuma a bayan ka.

Alama ta biyar

5 zai kasance Mai Goya Maka baya a duk Wani Abu da zai sa ka ci gaba; masana halayyar Dan Adam sun baiyana cewa aboki na gaskiya shi ne Mai tallafa Maka da ilimin sa tunanin sa lokacin s da dukiyar sa a duk Wani Abu da zai kawo Maka ci gaba

Alama ta shida

6 ba zai rika Goya Maka baya ba a komai ka zo da shi; wannan Yana nufin idan ka hau Doron son zuciya ba zai Goya Maka baya ba zai fada Maka abin da ya ke na gaskiya

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Malaman firamare sun tsunduma yajin aiki

Next Post

Akwai Yuhuwar Taron Mahaddata Al-Qur’ani Da Ake Yi Wa Laƙabi Da (Qur’anic Convention) Da Ya Rage ƙasa Da Mako 2 A Gudanar A Babban Birnin Tarayya Ba Zai Yuba

aksam

aksam

RelatedPosts

Abin Da Ka Shuka Shi Za Ka Girba
Rahoton Na Musamman

Abin Da Ka Shuka Shi Za Ka Girba

by Khadija Maitaya
May 3, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Amurka ta yi hasashen Abin da zai faru a tattaunawar Russia da Ukraine

Amurka ta yi hasashen Abin da zai faru a tattaunawar Russia da Ukraine

May 16, 2025
NLC zata bukaci miliyan daya mafi karancin Albashi: Joe Ajaero

NLC zata bukaci miliyan daya mafi karancin Albashi: Joe Ajaero

February 12, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media