• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Abin tausayi, Yadda gobara ta ƙona masallaci tare da ɗaiɗaita mutum 120 a Kwara

aksam by aksam
January 16, 2024
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Yadda gobara ta ƙona masallaci tare da ɗaiɗaita mutum 120 a Kwara

Wata gobara da ta tashi a ƙaramar hukuar Ilori ta Kudu a jihar Kwara ta ɗaiɗaita mutum 120 tare da ƙona ɗakuna 44 na wani gini da masallaci.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Shugaban sashen yaɗa labarai na hukumar kashe gobara, Hassan Adekunle ne ya bayyana hakan cikin wata sanarwa da ya fitar jiya Litinin a Illorin, babban birnin ƙasar.

Jaridar Premium Times ta ruwaito jami’in yana cewa hukumar kashe gobara ta jihar ta kai ɗauki zuwa gidan Megida Onikanhun a ƙaramar hukumar Illorin ta Kudu.

“Masu kashe gobara da isar su sun ga wuta ta laƙume ginin baki ɗayansa saboda an yi kiran wayar a makare.” a cewar sa.

Ya ce masu kashe gobarar sun rushe katangar ginin domin samun damar kashe gobarar yadda ya kamata.

A cewar snarwar, bincike ya nuna cewa wani mutum ne ya kyasta wa shara wuta inda aka yi rashin sa’a wutar ta mamaye ginin.

Mr Adekunle ya miƙa saƙon ta’aziyyarsa zuwa wakilin Magaji Megida Onikanhun, Kuranga Adebayo.

Ya kuma yaba wa jami’an kashe gobarar sai dai ya ce wutar ta ɗaiɗaita mutum 120 har da masallaci amma kuma ba a samu asarar rai ba a ginin mai ɗaki 75.

Shugaban hukumar kashe gobara ta jihar Kwara, Falade Olumiyiwa ya buƙaci jama’a da su ama masu taka tsan-tsan musamman a yanayin da ake ciki na hunturu.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Yadda wani matashi ya nemi BBC Hausa ta biya shi makudan kudade a kotu

Next Post

Kalli yadda aka tafka Asara a kasuwar fanteka

aksam

aksam

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Mafi karancin albashi, gwamnan Kano ya bi sahun na Legas da Rivers wajen fin gwamnatin tarayya albashi mai tsoka

October 29, 2024
Rahotanni Na Nuni Da Cewa Wata Tankar Mai Dauke Da Man Fetur Ta Sske Fashewa A Kusogbogi Dake Karamar Hukumar Agaie A  jihar Neja

Rahotanni Na Nuni Da Cewa Wata Tankar Mai Dauke Da Man Fetur Ta Sske Fashewa A Kusogbogi Dake Karamar Hukumar Agaie A jihar Neja

January 28, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media