• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Dalilan yan Majalisun tarayya 109 na sadaukar da albashin su ga mutanen Tudun Biri

aksam by aksam
December 11, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
470
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

Ya ce,”Mun amince a binciki yadda wannan hari ya faru, domin ni a iya sanina irin wannan kuskuren kai wa mutanen da ba su ji ba su gani ba hari da sojojin Najeriya suka yi ya kai 16.

“A jihata Borno, an sha samun irin wannan harin,” in ji shi.

Sanata Ali Ndume, ya ƙara da cewa irin wadannan hare hare sun zamo abin damuwa domin ba sau daya aka taba samun irin haka ta faru ba, kuma mutanen da aka kashe a irin wadannan hare haren kuskuren jimillarsu ya kusa kai wa 500, a cewarsa.

“Don haka bai kamata a ci gaba da kai irin wadannan hare hare ba, saboda jami’an tsaro an san aikinsu shi ne tabbatar da tsaro da kare rayukan al’umma, amma kuma su zo suna kai irin wadannan hari, zai zama ke nan kwalliya ba ta biya kudin sabulu ba aikin da suke ke nan.”

Ndume ya ce, “ Ina tabbatar da cewa mu ‘yan majalisa za mu yi iya bakin kokarinmu don ganin an binciki wannan lamari da kuma tsayar da shi saboda gaba.”

Ya ce binciken da ya kamata a yi tare da bayar da shawarar ɗauko masu bincike masu zaman kansu kuma kwararru su gudanar da bincike a kan harin, sannan a yi binciken da wuri kuma a gani a kasa.

Share188Tweet118SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wani Abun Haushi Da Takaici; Runduna ‘Yan Sandan Jihar Adamawa Ta Kama Wani Matashi Da Zargin Yi Wa Zakara Fyade

Next Post

Ga Sakon Bangajiya Daga; Uban Ango Alhaji Yusuf Umar Haskiya

aksam

aksam

RelatedPosts

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa  ƴar Tik-tok  Dake Unguwar  Ɗanbare A Jihar Kano
LABARAI

Wani Matashi Ya Rasu A Gidan Budurwarsa ƴar Tik-tok Dake Unguwar Ɗanbare A Jihar Kano

by aksam
June 20, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro

by Khadija Maitaya
June 19, 2026
Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka
LABARAI

Sky News: Yaƙin Trump da Iran Na Daya Daga Cikin Manyan Kurakuran Dabarun Amurka

by Khadija Maitaya
June 16, 2026
China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI
LABARAI

China Ta Soke Darussa 12,000 na Jami’o’i Domin Shirin Zamani na AI

by Khadija Maitaya
June 14, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Kotun Ƙolin Najeriya ta gargaɗi masu sukar hukuncinta kan Ahmad Lawan da Akpabio

February 11, 2023
Kungiyar dillalan Man fetur ta saki sabon gargadi na yuwuwar fuskantar wahalar man fetur

Ana Fargabar Samun Karancin Man Fetur A Najeriya

July 5, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media