• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kungiyar Wayar Da Kan Al’umma Kan Illar Shaye-Shayen Miyagun Kwayoyi Ta Masarautar Bichi Jihar Kano:- Ta Yabbawa Hukumar NDLEA

aksam by aksam
November 27, 2023
Reading Time: 1 min read
0
Home LAFIYA
ADVERTISEMENT
468
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

A makon da ya gabata ne hukumar hani da sha gami da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshin jihar Kano NDLEA tare da hadin giwar kungiyar wayar da kan al’umma kan illar shaye-shayen miyagun kwayoyi dake masauratar Bichi suka jagoranci kona wasu harattatun miyagin kwayoyi a yankin

A jawabin sa kwammadar hukuma ta NDLEA na kasa reshin jihar Kano Abubakar Idris Ahmed ya yabawa al’ummar garin Bichi bisa hadin kai da goyan baya da suke basu a ya yin gudanar da ayyukansu a yankin

RelatedPosts

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

Shi kuwa shugaban kungiyar wayar da kan al’umma kan illar shaye-shayen miyagin kwayoyi na masarautar Bichi Alhaji Ali Bichi ya bayyana jin dadinsa ga hukumar ta NDLEA Akan taimaka musa wajan wayar da kan matasan yanke, illar shaye-shayen abubauwan da basu daceba, in ji shi.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Kotun Daukaka Kara Dake Zamanta A Abuja Ta Soke Zaben Kakakin Majalisar Dokokin Jihar Kaduna; Yusuf Liman Dahiru

Next Post

Hukumar EFCC Ta Fitar Da Matakai 8 Na Kare Kai Daga Masu Zabba Da Karin ATM

aksam

aksam

RelatedPosts

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara
LAFIYA

An Kama Wata Matashiya Mai Shekaru 27 Bisa Zargin Satar Jariri A Asibiti A Zamfara

by aksam
May 17, 2026
Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto
LAFIYA

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

by aksam
April 22, 2026
Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya
LAFIYA

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

by aksam
April 16, 2026
Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar  A Asibitin Murtala Ta Rasu
LAFIYA

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

by aksam
March 26, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

A Kasarin Rayuwar  ‘Yan Najeriya Da Dama Ta Tabarbare;  Sakamakon Tashin Farashin Kayan Abinci  A Fadin Kasar

A Kasarin Rayuwar ‘Yan Najeriya Da Dama Ta Tabarbare; Sakamakon Tashin Farashin Kayan Abinci A Fadin Kasar

February 15, 2024
Da DUMI-DUMI: Rundunar Yan sanda ta shirya samar da tsaro ga masu gudanar da zanga-zanga na tsawon kwanaki 10

Rundunar ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Uku A Garin Dutsinma da albarusai Guda 740 Suna Koƙarin Kai Wa ‘Yan Bindiga A Dajin Yauni

August 31, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Ango Bulaye

June 12, 2026
An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

An Kammala Gasar Kwallon Kafar Sada Zumunchi Dan Muna Murnar Zagayuwar Sallah Babba Cikin Nasara A Garin Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 1, 2026
The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

The Emir of Zangon Nkawkawo, Alhaji Abdul-Nasir Usman, Extends Eid Greetings

June 1, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Sha’ibu Sani Mai Atamfa (Bulaye)

June 15, 2026
Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da  Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma  A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

Irin Yadda Ake Cigaba Da Gudanar Da Karatun Saukar Al’qur’ani Mai Girma A Zango Nkawkawo Dake Kasar Ghana

June 5, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media