A makon da ya gabata ne hukumar hani da sha gami da fataucin miyagun kwayoyi ta kasa reshin jihar Kano NDLEA tare da hadin giwar kungiyar wayar da kan al’umma kan illar shaye-shayen miyagun kwayoyi dake masauratar Bichi suka jagoranci kona wasu harattatun miyagin kwayoyi a yankin
A jawabin sa kwammadar hukuma ta NDLEA na kasa reshin jihar Kano Abubakar Idris Ahmed ya yabawa al’ummar garin Bichi bisa hadin kai da goyan baya da suke basu a ya yin gudanar da ayyukansu a yankin
Shi kuwa shugaban kungiyar wayar da kan al’umma kan illar shaye-shayen miyagin kwayoyi na masarautar Bichi Alhaji Ali Bichi ya bayyana jin dadinsa ga hukumar ta NDLEA Akan taimaka musa wajan wayar da kan matasan yanke, illar shaye-shayen abubauwan da basu daceba, in ji shi.












