• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yadda Sabon shugabancin Singa zai kawo karshen matsalolin da suka addabi kasuwar

aksam by aksam
November 20, 2023
Reading Time: 2 mins read
0
Home LAFIYA
ADVERTISEMENT
466
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Ƙungiyar kasuwar Singa ta ƙasa reshen Jihar Kano(AMATA)ta bayana cewa,inganta biyan kuɗaɗen leburori kasuwar shine Na farko da Za ta fara sanyawa a gaba da zarar ta kama aiki gadan gadan na Shugabancin kasuwar.

Zababben Shugaban ƙungiyar kasuwar Alh. Musa Nabanki ne ya tabbatar. da Hakan a lokacin da. Yake zantawa da manema labarai a ofishin ƙungiyar kasuwar, Jim kadan bāyyana kammala rantsar Sabon shugabancin ƙungiyar .

RelatedPosts

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

Musa Nabanki yace, wannan Sabon shugabancin Yana da managartan tsare tsare da su tallafawa Al’ummar kasuwar Singa yadda ya kamata ta fannoni da dama, musamman leburori.

Shugaban yace, shugabancinsa Zai Yi duk maiyiyuwa wajen Samar da tsaron dukiyoyin al’umma kula da tsaftar kasuwa yadda ya kamata da kawo Dai daito tsakanin ƴankasuwa da abokanan huldarsu ta hanyar kare haƙƙin Mai siye da Mai siyarwa.

Musa Nabanki ya jaddada haɗa kai da Dattawan wannan kasuwa ta ganin an samu albarka da karbar shawarwari Daga garesu ta yadda Za su tallafawa Al’ummar kasuwar Singa,inda kuma yace, Shugabancinsa ba Zai Laminci cin zarafin Wani ba Ko zalintarsa.

Ya kuma bāyyana cewa, Ƙungiyar Za ta haɗa hannu da Gwamnatoci a matakai daban-daban domin samun damar cimmanasarar da ake da buƙata, musamman wajen Samarwa ƴankasuwa tallafi jarin da Za su inganta kasuwancinsu.

Sabon shugabancin ƙungiyar kasuwar ya sha alwashin nemowa Ƴankasuwar hakkokinsu Daga Kano har sauran jihohin Najeriya Na kudu da Arewacin ƙasa domin nuna musu kulawa sakamakon,nauyin da Allah ya dora musu na Shugabancin al’ummar kasuwar Singa.

Shugaban ƙungiyar kasuwar ya yabawa Ma’aikatar kasuwanci da ciniki ta Jihar Kano ƙarƙashin Jagorancin Abas Sani Abas bisa yadda ta shirya Sahin zaɓe da sauran ma’aikatan Ma’aikatar kasuwanci da Jami’an tsaro da yanjaridu,bisa nuna jajircewarsu wajen gudanar ayyukansu cikin kwarewa.

Yace,kwamatin shirya zaɓen ƙungiyar kasuwar ya taka mahimmiyar bisa baiwa al’ummar kasuwar Wanda suka zaba domin samun Dai daito tsakanin Ko wanne ɓangaren Dantakara da Kuma aiwatar da komai a gaban kowa.

Alh Musa Nabanki ya yabawa al’ummar kasuwar Singa,bisa yadda suka jajirce wajen zabarsa a matsayin Shugaban da Zai Shugabancesu,inda ya sha alwashin kawo ayyukan da su ciyar da kasuwar Singa gaba.

Ibrahim Sani Gama pyramid.

Share186Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Ana Cigaba Da Zanga-zanga Bayyan Sauke Gwamnan Jihar Filato

Next Post

Babu Batun Zanga-Zanga A Jihar Kano In Ji Jam’i’yun NNPP Da APC

aksam

aksam

RelatedPosts

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto
LAFIYA

Najeriya Sama Da 4,600 Ne Suka Koma Kasashen Waje Da Aiki A Cikin Shekaru 3 ‎ ‎—Rahoto

by aksam
April 22, 2026
Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya
LAFIYA

Wata Likita Ta Mutu Bayan Ta Haifi Ƴan-Uku; A Lokaci Daya

by aksam
April 16, 2026
Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar  A Asibitin Murtala Ta Rasu
LAFIYA

Matar Da Ta Haifi ‘Ya ‘Ya Biyar A Asibitin Murtala Ta Rasu

by aksam
March 26, 2026
INEC Ta Saka Ranakun Zaɓen 2027
LAFIYA

‎Muhimman Sauye-sauyen Da Aka Samu a Dokar Zaben Nijeriya

by aksam
February 19, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Tsohon Gwamnan Babban Bankin Kasa CBN, Godwin Emefiele;  Zai Yi Bukukuwan Kirsimeti Dana Sabuwar Shekara A Gidan Gyaran Hali

Mai Bincike Akan Bankin CBN Ya Bankado Asusun 593 Na Kasashen Ketare Masu Alaka Da Emefiele

December 22, 2023

Kasinopeleistä ja niiden turvallisuudesta: Näkökulmia Suomen markkinoille

April 21, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Mu Na Gayyatar  ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr.  Usaini Sani Adamu !!!

Mu Na Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Gurin Daurin Auren:- Comr. Usaini Sani Adamu !!!

April 24, 2026
Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

Ga Sakon Bangajiya Daga: Angon Umar SA’ID

April 20, 2026
Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

Shekara Kwana: Shekaru 24 Kenan Da Hatsarin Jirgin Sama A Unguwar Gwammaja Dake Jihar Kano

May 4, 2026
Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

Muna Gayyatar ‘Yan Uwa Da Abokanan Arziki Zuwa Daurin Auren;- UMAR SA’ID

April 17, 2026
Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

Atiku, Kwankwaso , Obi Sun Jagoranci Zanga-Zanga A Babban Birnin Tarayya Abuja

April 8, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media