• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Yan Bindiga Sun Sace Malaman Shida Suna Dawowa daga taron APC

Khadija Maitaya by Khadija Maitaya
September 13, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
465
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Rahotanni daga jihar Zamfara sun ce wasu ’yan bindiga sun sace malaman addinin Musulunci shida bayan sun dawo daga gidan tsohon gwamnan jihar, Sanata Abdul’aziz Yari.

Bayanai sun nuna cewa malaman sun je gidan Sanata Yari da ke Talata Mafara ne domin halartar wani taron addu’a.

RelatedPosts

DSS TA GARGADI KAN SHIRIN KAI HARE-HARE WURAREN IBADA

Burkina Faso Ta Kaddamar Da Katafaren Masana’antar Ƙera Tufafi

Harin ‘Yan Daba: NAWOJ Ta Jajantawa Ma’aikatan Pyramid FM Kano

An ce malaman sun fito ne daga ƙananan hukumomin Bakura da Talata Mafara, kuma ’yan bindigar sun tare su ne a kan hanyar da suke komawa gidajensu.

Har zuwa yanzu, ba a samu cikakken bayani kan halin da malaman suke ciki ko ko an tuntubi iyalansu kan batun ba.

Share186Tweet116SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Burkina Faso Ta Kaddamar Da Katafaren Masana’antar Ƙera Tufafi

Next Post

DSS TA GARGADI KAN SHIRIN KAI HARE-HARE WURAREN IBADA

Khadija Maitaya

Khadija Maitaya

RelatedPosts

DSS TA GARGADI KAN SHIRIN KAI HARE-HARE WURAREN IBADA
LABARAI

DSS TA GARGADI KAN SHIRIN KAI HARE-HARE WURAREN IBADA

by Khadija Maitaya
September 13, 2026
Burkina Faso Ta Kaddamar Da Katafaren Masana’antar Ƙera Tufafi
LABARAI

Burkina Faso Ta Kaddamar Da Katafaren Masana’antar Ƙera Tufafi

by Khadija Maitaya
September 13, 2026
Harin ‘Yan Daba: NAWOJ Ta Jajantawa Ma’aikatan Pyramid FM Kano
LABARAI

Harin ‘Yan Daba: NAWOJ Ta Jajantawa Ma’aikatan Pyramid FM Kano

by Khadija Maitaya
September 11, 2026
Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano
LABARAI

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

by Abdulhamid Isa
September 7, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Shugaba Kasar Bola Ahmad Tinubu Ya Sha Alwashin Daukar Mataki Kan Waɗanda Suka Kashe Sarkin Gobir

Guda daga jam’iyun adawa tazargi gwamnatin tarayya da wawushe fiye da naira billion 230

January 13, 2025

Yadda Kungiyar likitici ta koka da ficewar mambobinta kasashen ketare

May 19, 2024
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

Gwamna Abba Kabir Ya Dauki Babban mataki na kawar Da Matsalar Tsaro A Jihar Kano

September 7, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Wata Kotu Ta Yanke Wa Matashi Hukuncin Watanni Uku Bisa Satar Kayan Mota

Wata Kotu Ta Yanke Wa Matashi Hukuncin Watanni Uku Bisa Satar Kayan Mota

August 29, 2026
IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

IPMAN Ta Nemi Dangote Ya Fara Kai Man Fetur Kai Tsaye zuwa Arewacin Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media