• About
  • Advertise
  • Privacy & Policy
  • Contact
AKSAM
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO
No Result
View All Result
AKSAM
No Result
View All Result

Kotun Kiru Ta Aike da Matashi Gidan Yari Bisa Zargin Sauya Bayanan Banki

Khadija Maitaya by Khadija Maitaya
August 29, 2026
Reading Time: 1 min read
0
Home LABARAI
ADVERTISEMENT
467
SHARES
1.5k
VIEWS
Share on FacebookShare on Twitter

Kotun Majistare Mai Daraja ta Ɗaya da ke Kafin Maiyaki, Ƙaramar Hukumar Kiru a Jihar Kano, ƙarƙashin jagorancin Chief Magistrate Muhammad Alhaji Isa, ta bayar da umarnin tsare wani matashi mai suna Nura, ɗan Hayin Gwarmai.

Ana zargin matashin da sauya sunan banki da lambobin asusun da aka bai wa wasu mutane, lamarin da ake zargin ya sa aka tura masa kuɗaɗe masu yawa. Rahotanni sun ce wani mai suna Rabiu ne ya ɗauke shi aiki a shago domin gudanar da harkokin POS.

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

Sai dai zargin ya kai ga kama Nura bayan jami’an ’yan sandan Ƙaramar Hukumar Kiru sun cafke shi. Mai gabatar da ƙara, Sajan Aminu Muhammad Ciromawa, ya gurfanar da shi a gaban kotu tare da gabatar da takardar tuhuma.

Bayan an karanta masa takardar tuhumar, wanda ake zargin ya musanta aikata laifin. Mai gabatar da ƙara ya kuma sanar da kotu cewa har yanzu ba a kammala bincike kan lamarin ba.

Bisa wannan dalili, Chief Magistrate Muhammad Alhaji Isa ya ɗage ci gaba da sauraron shari’ar zuwa 28 ga Satumba, 2026, tare da bayar da umarnin tsare wanda ake zargin a hannun jami’an gidan ajiya da gyaran hali, ƙarƙashin Inspector Zakariya Abdullahi Kurawa.

Bayan fitowarsa daga kotu, wakilinmu Dantala Uba Nuhu Kura ya samu zantawa da wanda ake zargin, wanda ya bayyana halinsa cikin annashuwa.

Share187Tweet117SendShare
ADVERTISEMENT
Previous Post

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Next Post

Wata Kotu Ta Yanke Wa Matashi Hukuncin Watanni Uku Bisa Satar Kayan Mota

Khadija Maitaya

Khadija Maitaya

RelatedPosts

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta
LABARAI

Sarkin Zurmi Ya Rasu Bayan Shekaru Biyar A Kan Sarauta

by Khadija Maitaya
September 1, 2026
Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute
LABARAI

Kano State Govt ends 50 year BUK/Rimin zakara Land Dispute

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Gwamnatin Kano Ta Jaddada Haɗin Gwiwa Tsakanin Kafafen Yaɗa Labarai da Hukumomin Tsaro
LABARAI

Yaki da harkar Daba a Jihar Kano

by Khadija Maitaya
August 31, 2026
Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo
LABARAI

Babban Malami Ya Kalubalanci Gwamnoni da ’Yan Majalisa Bisa Rufe Cibiyoyi 10 Na Yin Fasfo

by Khadija Maitaya
August 30, 2026

Leave a Reply Cancel reply

Your email address will not be published. Required fields are marked *

Recommended.

Wani Malamin Coci ya yi hasashen hanyoyin kayar da Tinubu a zabe mai zuwa

Wani Malamin Coci ya yi hasashen hanyoyin kayar da Tinubu a zabe mai zuwa

August 31, 2024
Kananan hukumomi 198 zasu hadu da ambaliyar ruwa cikin sati biyu masu zuwa: NiHSA

Kananan hukumomi 198 zasu hadu da ambaliyar ruwa cikin sati biyu masu zuwa: NiHSA

August 8, 2025
ADVERTISEMENT

Trending.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

Masu Siye Da Siyar Da Filaye A  R/zakara Sunkoka Da Aibantasu Da Gwamnatin Kano Keyi.

August 26, 2026
Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

Cristiano Ronaldo Ya Auri Georgina Rodríguez

August 12, 2026
Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

Wani Kauran Mata Ya Jikkata Wata Dattijuwa Bayan Ta Hana Shi Shiga Gurin Da Bai kamata Ba

August 29, 2026
Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

Iran Ta Kakkabo Wasu Manyan Jiragen Yaƙi Na Amurka

August 14, 2026
Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

Masu Zuba Jari 40+ daga Masar na Sha’awar Zuba Jari A Najeriya

August 23, 2026

Aksam Hausa

AKSAM MEDIA is a company which designed as online News Platform and other activities related to develop society.

The AKSAM MEDIA created since November 2019 and it does many activities as News publishes it publishes a Hausa News And English News.

No Result
View All Result
  • Home
    • KOTU
  • LABARAI
  • WASANNI
  • SIYASA
  • KASUWANCI
  • KIMIYA DA FASAHA
  • LAFIYA
  • TSARO

© 2023 Aksam media